• Leadership Hausa
Tuesday, March 21, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jirgin Yaki Ya Hallaka Kasurgumin Dan Bindiga Da Yaransa A Katsina

by Abubakar Abba
7 months ago
in Manyan Labarai
0
Jirgin Yaki Ya Hallaka Kasurgumin Dan Bindiga Da Yaransa A Katsina
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jirgin yakin sojojin sama ya hallaka kasurgumin dan bindiga, Abdulkareem Lawal, da aka fi sani da Faca-faca tare da yaransa.

Lamarin ya auku ne a lokacin da jirgin ya yi luguden wuta ta sama a maboyar ‘yan bindigar da ke hukumar Safana da ke a jihar Katsina.

  • RTEAN Za Ta Tabbatar Da Nasarar Samar Da Motoci Masu Amfani Da Iskar Gas A Nijeriya —Musa Maitakobi
  • Matsalar Tsaro: An Gudanar Da Addi’oi Na Musamman A Yankin Funtuwa

Kakakin rundunar ‘yan sanda jihar Gambo Isah, ya tabbatar da hakan a cikin sanarwar da ya fitar, inda ya kara da cewa, jirgin ya kuma kashe wasu ‘yan bindigar takwas ciki har da Faca-faca.

Gambo, ya ce, jami’an ‘yan sanda na rundunar a daren ranar da ta gabata sun sun kai hari a wata maboyar ‘yan bindigar da ke a anguwar Dako a kauyen Tandama cikin karamar Danja a jihar ta Katsina inda suka kubutar da wasu mutane shida da aka sace su.

Ya sanar da sunayen wadanda aka kubutar Alhaji Garba Dan Mallam dan shekara 52, Rabiu Idris dan shekara 45 da kuma Abba Samaila dan shekara 38 wadanda dukkan su, mazuna ne a Unguwar Nuhu.

Labarai Masu Nasaba

PDP Ta Kwace Kujerar Kakakin Majalisar Dokokin Yobe Da Tazarar Kuri’u 182

Mahara Sun Harbi Ma’aikaciyar INEC A Kuros Riba

Sauran sune, Yunusa Sani dan shekara 54, Ishaq Yakub dan shekara 40 Danjuma Samaila dan shekara 45 wadanda dukkan su mazuna ne a kauyen Layin Sani da ke a karamar hukumar Kafur.

Tags: Faca-FacaJirgin YakiKasurgumin Dan BindigaKatsinaYan bindiga
ShareTweetSendShare
Previous Post

RTEAN Za Ta Tabbatar Da Nasarar Samar Da Motoci Masu Amfani Da Iskar Gas A Nijeriya —Musa Maitakobi

Next Post

Falakin Karaye Ya Nemi Al’umma Su Rungumi Yi Wa Kasa Addu’a

Related

PDP Ta Kwace Kujerar Kakakin Majalisar Dokokin Yobe Da Tazarar Kuri’u 182
Manyan Labarai

PDP Ta Kwace Kujerar Kakakin Majalisar Dokokin Yobe Da Tazarar Kuri’u 182

2 days ago
Mahara Sun Harbi Ma’aikaciyar INEC A Kuros Riba
Manyan Labarai

Mahara Sun Harbi Ma’aikaciyar INEC A Kuros Riba

2 days ago
An Harbe Tsohon Kansila Har Lahira Kan Zargin Sace Akwatin Zabe A Kano
Manyan Labarai

An Harbe Tsohon Kansila Har Lahira Kan Zargin Sace Akwatin Zabe A Kano

2 days ago
Makomata Na Hannun Allah, In Ji Gawuna Dan Takarar APC A Kano
Manyan Labarai

Makomata Na Hannun Allah, In Ji Gawuna Dan Takarar APC A Kano

3 days ago
‘Yansanda Sun Cafke Wakilan PDP 2 Suna Sayen Kuri’a A Ogun
Manyan Labarai

‘Yansanda Sun Cafke Wakilan PDP 2 Suna Sayen Kuri’a A Ogun

3 days ago
Ya Kamata Jami’an Tsaro Su Sake Dagewa  —Abba Gida-Gida
Manyan Labarai

Ya Kamata Jami’an Tsaro Su Sake Dagewa  —Abba Gida-Gida

3 days ago
Next Post
Falakin Karaye Ya Nemi Al’umma Su Rungumi Yi Wa Kasa Addu’a

Falakin Karaye Ya Nemi Al’umma Su Rungumi Yi Wa Kasa Addu’a

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Fitar Da Rahoto Game Da Halin Dimokuradiyya A Amurka A Shekarar 2022

Sin Ta Fitar Da Rahoto Game Da Halin Dimokuradiyya A Amurka A Shekarar 2022

March 21, 2023
Jihar Zamfara: Dauda Lawal Dare Na Jam’iyyar PDP Ya Kayar Da Gwamna Matawalle Na APC

Jihar Zamfara: Dauda Lawal Dare Na Jam’iyyar PDP Ya Kayar Da Gwamna Matawalle Na APC

March 21, 2023
An Kaddamar Da Shirin Bidiyon “Bayanin Magabata Da Xi Jinping Ke So” Na 2 Da Harshen Rashanci 

An Kaddamar Da Shirin Bidiyon “Bayanin Magabata Da Xi Jinping Ke So” Na 2 Da Harshen Rashanci 

March 20, 2023
Shugaban Kasar Sin Ya Gana Da Takwaransa Na Rasha Vladimir Putin

Shugaban Kasar Sin Ya Gana Da Takwaransa Na Rasha Vladimir Putin

March 20, 2023
Ramadan: Shehu Isma’ila Mai Diwani Ya Buɗe Tafsirin Alƙur’ani A Kaduna

Ramadan: Shehu Isma’ila Mai Diwani Ya Buɗe Tafsirin Alƙur’ani A Kaduna

March 20, 2023
Firaministan Kasar Djibouti Ya Mikawa Tawagar Jiyya Ta Kasar Sin Lambar Yabo

Firaministan Kasar Djibouti Ya Mikawa Tawagar Jiyya Ta Kasar Sin Lambar Yabo

March 20, 2023
Da Dumi-duminsa: ‘Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Basarake A Ondo

An Sace Baturen Zabe Akan Hanyarsa Ta Zuwa Cibiyar Tattara Sakamakon Zabe A Zamfara

March 20, 2023
Dangantakar Sin Da Rasha Ta Bayyana “Hanyar Da Ta Dace Ta Cudanya Tsakanin Kasa Da Kasa”

Dangantakar Sin Da Rasha Ta Bayyana “Hanyar Da Ta Dace Ta Cudanya Tsakanin Kasa Da Kasa”

March 20, 2023
Gwamna Zulum Ya Sake Lashe Zaben Gwamna A Jihar Borno

Gwamna Zulum Ya Sake Lashe Zaben Gwamna A Jihar Borno

March 20, 2023
An Kashe ‘Yansanda 2, Da Dama Sun Samu Raunuka A Wata Arangama Da Sojoji A Taraba

An Kashe ‘Yansanda 2, Da Dama Sun Samu Raunuka A Wata Arangama Da Sojoji A Taraba

March 20, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.