• Leadership Hausa
Monday, March 27, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kamfanin Simintin Dangote Ya Raba Wa Abokan Kasuwancinsa Kyaututtuka Na Miliyan 21

by Sulaiman
6 months ago
in Labaran Kasuwanci
0
Kamfanin Simintin Dangote Ya Raba Wa Abokan Kasuwancinsa Kyaututtuka Na Miliyan 21
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kamfanin simintin Dangote ya raba wa abokan kasuwancinsa kudi har Naira miliyan 21, ciki har da mutane uku da suka samu kyautar Naira miliyan 5 da aka gudanarwa a Fatakwal.

Mutane uku da suka samu kyautar mega, an sa musu kudaden su ne a asusun ajiyarsu, Naira miliyan 5 kowannensu a wurin taron, yayin da wasu shida kuma suka samu naira miliyan daya kowannen su.

  • Gwamnatin Tarayya Ta Shiga Tsakani Kan Rikicin Da Ya Kunno Kai Tsakanin Gwamnatin Kogi Da Dangote

Da yake zantawa da manema labarai bayan kammala taron, manajan kasuwanci na yankin shiyyar Kudu-maso-Kudu, David Ademola, ya ce wadanda suka yi nasarar samun kyautar an raba su kashi uku; instant prize, da star prize sai ta karshe super Star prize.

Ya kara da cewa an shirya bada kyaututtukan ne don yaba wa abokan kasuwancin kamfanin masu aminci da mutanen da suka kasance tare da kamfanin (Dangote) tsawon shekaru.

A cewarsa, shugaban kamfanin, Aliko Dangote a kodayaushe yana kan kokarin tallafawa da karfafa abokan kasuwancin mu.

Labarai Masu Nasaba

Karancin Kudi: Mun Yi Asarar Kwai Na Biliyan 30 -Masu Kiwo

Kamfanin Siminti Na Dangote Ya Samu Gaggarumar Riba Da Bunkasa A 2022

Don haka muna ganin wannan kyauta a matsayin wata hanya ta karfafa wasu daga cikin dillalan mu, abokan cinikinmu a cikin kasuwanci.

ShareTweetSendShare
Previous Post

Kotu Ta Wanke Tsohon Gwamnan Jigawa, Saminu Turaki Kan Zargin Almundahanar Biliyan 8.3

Next Post

2023: Kuri’a Miliyan 95 Ce Za Ta Bayyana Wanda Zai Gaji Buhari – INEC

Related

Karancin Kudi: Mun Yi Asarar Kwai Na Biliyan 30 -Masu Kiwo
Labaran Kasuwanci

Karancin Kudi: Mun Yi Asarar Kwai Na Biliyan 30 -Masu Kiwo

1 week ago
Kamfanin Siminti Na Dangote Ya Samu Gaggarumar Riba Da Bunkasa A 2022
Labaran Kasuwanci

Kamfanin Siminti Na Dangote Ya Samu Gaggarumar Riba Da Bunkasa A 2022

2 weeks ago
Madubin Sauyin Kudi Daga Wasu Kasashen Duniya Masu Tasowa
Labaran Kasuwanci

Madubin Sauyin Kudi Daga Wasu Kasashen Duniya Masu Tasowa

4 weeks ago
Kamata Ya Yi A Daure Duk Dan Kasuwar Da Ke Shigo Da Tufafi Nijeriya Daga Kasar Waje —Dangote
Labaran Kasuwanci

Kamata Ya Yi A Daure Duk Dan Kasuwar Da Ke Shigo Da Tufafi Nijeriya Daga Kasar Waje —Dangote

2 months ago
Rigima Ta Ƙare, CBN Ya Ƙara Adadin Kuɗin Da Za A Iya Cirewa A Mako
Labaran Kasuwanci

Rigima Ta Ƙare, CBN Ya Ƙara Adadin Kuɗin Da Za A Iya Cirewa A Mako

3 months ago
Yadda Za Ki Tallata Kaya Ta Intanet
Labaran Kasuwanci

Yadda Za Ki Tallata Kaya Ta Intanet

4 months ago
Next Post
2023: Kuri’a Miliyan 95 Ce Za Ta Bayyana Wanda Zai Gaji Buhari – INEC

2023: Kuri'a Miliyan 95 Ce Za Ta Bayyana Wanda Zai Gaji Buhari - INEC

LABARAI MASU NASABA

Kafar CGTN Ta Gabatar Da Jerin Bidiyo Don Yin Bayani Game Da Tsarin Demokuradiyyar Kasar Sin

Kafar CGTN Ta Gabatar Da Jerin Bidiyo Don Yin Bayani Game Da Tsarin Demokuradiyyar Kasar Sin

March 27, 2023
Kafa Dangantakar Diflomasiyya Tsakanin Sin Da Honduras Ya Sake Tabbatar Da Manufar Sin Daya Tak A Duniya

Kafa Dangantakar Diflomasiyya Tsakanin Sin Da Honduras Ya Sake Tabbatar Da Manufar Sin Daya Tak A Duniya

March 27, 2023
Gwamna Mai Barin Gado Da Zababbe Sun Fara Cacar Baki Kan Albashin Ma’aikata A Taraba

Gwamna Mai Barin Gado Da Zababbe Sun Fara Cacar Baki Kan Albashin Ma’aikata A Taraba

March 27, 2023
Abdulaziz Yari Ya Bada Tallafin Tirela 240 Na Abincin Azimi A Zamfara

Abdulaziz Yari Ya Bada Tallafin Tirela 240 Na Abincin Azimi A Zamfara

March 27, 2023
2023: INEC Ta Sanar Da Ranar Mika Wa Zababbun Gwamnoni Takardar Shaidar Lashe Zabe

2023: INEC Ta Sanar Da Ranar Mika Wa Zababbun Gwamnoni Takardar Shaidar Lashe Zabe

March 27, 2023
SERAP Ta Nemi INEC Ta Hukunta Gwamnoni Kan Bangar Siyasa

SERAP Ta Nemi INEC Ta Hukunta Gwamnoni Kan Bangar Siyasa

March 27, 2023
DSS Ta Cafke Tsohon Soja Da Lauya Da Wasu Kan Zargin Ta’addanci

DSS Ta Cafke Tsohon Soja Da Lauya Da Wasu Kan Zargin Ta’addanci

March 27, 2023
Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumi Na 3 A Wasu Birane

Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumi Na 5

March 27, 2023
PDP Ta Dakatar Da Tsofaffin Ministoci 2 Da Wasu 5 Kan Yi Wa Jam’iyyar Zagon-Kasa

PDP Ta Dakatar Da Shugabanta Na Kasa Kan Zargin Yi Wa Jam’iyyar Adawa Aiki

March 26, 2023
Amurka Ta Sake Zargin Kasar Sin Kan Asalin Kwayar Cutar COVID-19 Domin Yunkurin Siyasa

Amurka Ta Sake Zargin Kasar Sin Kan Asalin Kwayar Cutar COVID-19 Domin Yunkurin Siyasa

March 26, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.