ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, December 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kashi 78 Na Dalibai Sun Ci Jarrabawar NBAIS Ta 2022 – Farfesa Shafi’u

by Shehu Yahaya
3 years ago
Kashi 78

Hukumar tsarawa da lura da jarabawar marantu masu koyar da harshen Larabci da ilimin addinin Musulunci ta kasa (NBAIS) ta saki sakamakon jarabawara watan Yuni zuwa Yulin 2022. 

Hukumar ta ce kashi 78 cikin 100 na daliban da suka rubuta jarawa suka ci sakamako mai kyau.

  • Ranar Malaman Kasar Sin: Menene Sirrin Ci Gaban Kasar Sin?
  • Za Mu Iya Ciyar Da Kifayen Da Muke Kiwo Da Mushe?

Shugaban hukumar NBAIS, Farfesa Shafi’u Mohammad shi ne ya tabbatar da hakan a ranar Talata da ta gabata a Kaduna a yayin kaddamar da sakamakon jarabawara ga manema labarai.

ADVERTISEMENT

A cewarsa, dalibai dubu 45 sukayi rajistar jarabawar, amma guda dubu 33,977 ne suka rubuta jarabawar a jihohi 24 da babban birnin tarayya Abuja.

Farfesa Shafi’u ya tabbatar da cewa hukumarsa za ta yi iya bakin kokarinta wajen wayar da kan wadansu makarantun gaba da sakandare da suke ganin cewa wadanda suka rubuta jarabawa a hukumar a bangaren kimiyya ba za su iya karatu a makarantar gaba da sakandare da sakamakon ba.

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Nijeriya Ta Himmatu Wajen Inganta Tsarin Karatun Allo

EFCC Ta Kama Tsohon Gwamnan Anambra Chris Ngige A Abuja

Sai dai ya tabbatar da cewa suna da bayanai da ke nuni da cewa dalibansu da suka rubuta jarabawa a hukumar sun shiga makarantu a cikin Nijeriya da ma wajenta da sakamakon kuma suna nuna kokari sosai a bangaren kimiyya.

Ya kara da cewa hukumar ba kawai ta takaita karatunta ga bangaren addinin Musulunci da harshen Arabiya ba ne kawai, har da sauran darussu daban-daban.

Farfesa Shafi’u ya jinjina wa ma’aikatar ilimi ta tarayya bisa jagoranci Adamu Adamu saboda irin gudunduma da karfin gwiwar da take bai wa hukuma.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Gwamnatin Nijeriya Ta Himmatu Wajen Inganta Tsarin Karatun Allo
Labarai

Gwamnatin Nijeriya Ta Himmatu Wajen Inganta Tsarin Karatun Allo

December 11, 2025
EFCC Ta Kama Tsohon Gwamnan Anambra Chris Ngige A Abuja
Manyan Labarai

EFCC Ta Kama Tsohon Gwamnan Anambra Chris Ngige A Abuja

December 11, 2025
Sojoji Sun Sake Ceto ‘Yan Matan Makarantar Chibok 2
Labarai

Sojoji Sun Kashe ’Yan Bindiga 11, Sun Ƙwato Makamai A Sakkwato

December 11, 2025
Next Post
Bikin Tsakiyar Kaka Na 2022 Da CMG Ya Nuna Ya Samu Yabo Sosai Daga Masu Kallo A Gida Da Waje

Bikin Tsakiyar Kaka Na 2022 Da CMG Ya Nuna Ya Samu Yabo Sosai Daga Masu Kallo A Gida Da Waje

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Nijeriya Ta Himmatu Wajen Inganta Tsarin Karatun Allo

Gwamnatin Nijeriya Ta Himmatu Wajen Inganta Tsarin Karatun Allo

December 11, 2025
EFCC Ta Kama Tsohon Gwamnan Anambra Chris Ngige A Abuja

EFCC Ta Kama Tsohon Gwamnan Anambra Chris Ngige A Abuja

December 11, 2025
Sojoji Sun Sake Ceto ‘Yan Matan Makarantar Chibok 2

Sojoji Sun Kashe ’Yan Bindiga 11, Sun Ƙwato Makamai A Sakkwato

December 11, 2025
Rikicin PDP Ne Ya Sanya Ni Komawa Jam’iyyar Accord – Adeleke

Rikicin PDP Ne Ya Sanya Ni Komawa Jam’iyyar Accord – Adeleke

December 11, 2025
Gwamnatin Neja Ta Miƙa Yara 100 Da Aka Ceto Ga Iyayensu

Gwamnatin Neja Ta Miƙa Yara 100 Da Aka Ceto Ga Iyayensu

December 11, 2025
Za Mu Yi Hisabi Da Buhari A Gaban Allah — Sheikh El-Zakzaky

Za Mu Yi Hisabi Da Buhari A Gaban Allah — Sheikh El-Zakzaky

December 11, 2025
UNCTAD: Sin Na Daukaka Tsarin Cinikayya Tsakanin Bangarori Daban Daban Da Samar Da Tabbaci Ga Duniya

UNCTAD: Sin Na Daukaka Tsarin Cinikayya Tsakanin Bangarori Daban Daban Da Samar Da Tabbaci Ga Duniya

December 10, 2025
hisba

Ƙirƙirar Hisbah Mai Zaman Kanta: Kungiyar Lauyoyi ‘Yan Kano Ta Shigar Da Tinubu Ƙara

December 10, 2025
Sin Na Ci Gaba Da Taimakawa Amurka Nemo Gawarwakin Sojojinta Da Suka Bace

Sin Na Ci Gaba Da Taimakawa Amurka Nemo Gawarwakin Sojojinta Da Suka Bace

December 10, 2025
An Gudanar Da Taron Hadin Gwiwa Na Sin Da Afrika Kan Kare Hakkin Dan Adam

An Gudanar Da Taron Hadin Gwiwa Na Sin Da Afrika Kan Kare Hakkin Dan Adam

December 10, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.