ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Tashin Farashin Man Fetur Ya Shafi Harkokin Kasuwanci A Nijeriya

by Bala Kukuru
5 days ago

Am bayyana cewa a sakamakon rikice-rikicen da ke faruwa a tsakanin waɗansu ƙasashen duniya shi ne ya ƙara dagula  rayuwar al’umma tare da sauran harkokin kasuwanci a nan gida Nijeriya da waɗansu ƙasashen duniya baki ɗaya, wani babban ɗan kasuwar ƴan gwagwan a Legas mai suna Alhaji Ibirahim Abdullahi Ɗansoja da ke gidan kwali unguwar Ojota wanda ya kasance shi ne sarkin ƴan gwagwan na jihohi goma sha bakwai a Nijeriya shi ne ya tabbatar da hakan a lokacin da yake zantawa da waɗansu wakilan kafofin yaɗa labarai dangane da al’amarin.

Alhaji Ibirahim Abdullahi Ɗansoja ya ci gaba da cewa, rikice-rikice na ƙasashen ƙetare ya ba da gudummawa a wajen dagula rayuwar al’umma tare da taɓarɓarewar harkokin kasuwanci a Nijeriya, ya ci gaba da cewa wannan al’amari na tashin farashin man fetur a Nijeriya ya shafi sana’ar su ta kasuwancin gwagwan da sauran sana’oi a Nijeriya.

Ya ƙara da cewa a yanzu haka wahalhalun da suke dama dasu kafin kai kaya kamfani ya tashi daga kashi hamsin ya koma kashi ɗari da a shirin domin a wannan lokacin suna shatar mota mai kwasar masu kayan gwagwan zuwa kamfanonin da ake sarrafasu a kan dubu ɗari biyu amma saboda wannan matsalar ta ƙarin farashin man fetur suna shatar mota zuwa kamfanin sarrafa kayan a kan naira dubu ɗari uku da hamsin, ya ce a kan haka yake ƙara shawartar Gwamnatin Nijeriya da ta taimaka ta nemo wa ƴan kasuwar Nijeriya waɗansu hanyoyi da suka dace waɗanda za su samu sauƙin wannan al’amari.

ADVERTISEMENT

Ya kuma nuna rashin jin daɗinsa dangane da yadda ma’aikata ke damun su a wuraren da suke tara kayan su na gwagwan kafin kwashewa zuwa kamfanin sarrafawa, ya ce ma’aikatan suna matuƙar damun su ƙwarai da haske a wajen tambayar su takardar shaidar inda suka sayi kaya wato rasit kenan.

Sarkin na ƴan gwagwan Alhaji ibirshim Abdullahi Ɗansoja ya ci gaba da cewa kowa ya sani cewar kayan gwagwan kaya ne waɗanda ya riga ya lalace ba shi da wani amfani haka suke sayan sa domin mayar dashi kamfani a sarrafa shi ya dawo yadda ake buƙata amma duk da hakan ma’aikatan basu kulawa da hakan suna yawan takura masu a wuraren da suke tara kayan gwagwan a kowanne lokaci suna zuwa suna bincikar su takardar rasit, in ji shi.

LABARAI MASU NASABA

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Ya yi fatan Gwamnatin Jihar Legas za ta tsawata wa ma’aikatan dangane da wannan alamari, ya kuma yi addu’ar Allah ya dawo da Alhazanmu gida lafiya.

Bala Kukuru
+ postsBio
  • Bala Kukuru
    https://hausa.leadership.ng/author/bala-kukuru/
    Dan Majlisa Ya Tallafa Wa Al’ummar Mazabarsa Da Kayan Abinci Na Naira Miliyan 45 A Katsina
  • Bala Kukuru
    https://hausa.leadership.ng/author/bala-kukuru/
    Alhaji Amadu Umar Ya Zama Sarkin Hausawan Garin Agbara A Jihar Ogun
  • Bala Kukuru
    https://hausa.leadership.ng/author/bala-kukuru/
    Kungiyar ‘J5 Container’ Ta Gudanar Da Taron Neman Hadin Kan Jami’an Tsaro A Legas
  • Bala Kukuru
    https://hausa.leadership.ng/author/bala-kukuru/
    Sana’ar Safarar Dabbobi A Halin Yanzu Sai Godiya -Aminu Isimaila

MASU ALAKA

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli
Labarai

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro
Manyan Labarai

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Zamfara Ta Shirya Tallafa Wa Mata Da Masu Ƙaramin Ƙarfi Fiye Da Miliyan Ɗaya
Manyan Labarai

Gwamnatin Zamfara Ta Shirya Tallafa Wa Mata Da Masu Ƙaramin Ƙarfi Fiye Da Miliyan Ɗaya

June 3, 2026
Next Post
Canada Da Sin Sun Sha Alwashin Karfafa Alaka Da Bunkasa Cudanyar Mabambantan Sassa

Canada Da Sin Sun Sha Alwashin Karfafa Alaka Da Bunkasa Cudanyar Mabambantan Sassa

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026
Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

June 3, 2026
Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

June 3, 2026
An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na Magadan Gari Na 2026 A Beijing

An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na Magadan Gari Na 2026 A Beijing

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.