ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, June 22, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kotu Ta Bayar Da Umarnin Tsare Sowore A Gidan Yarin Kuje

by Abubakar Sulaiman
3 hours ago

Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bayar da umarnin tsare mai fafutuka kuma tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa, Omoyele Sowore, a gidan gyaran hali na Kuje (Kuje Correctional Centre). Alƙalin kotun ya yanke wannan shawarar ne jim kaɗan bayan Sowore ya bayyana a gaban kotun sakamakon umarnin kamo shi da aka bayar a baya.

A zaman kotun na yau, lauyoyin gwamnati sun buƙaci da a tsare wanda ake tuhumar domin tabbatar da cewa ya hallarci zaman shari’ar na gaba, musamman bayan rashin bayyana da ya yi a baya. Shari’ar dai tana gudana ne kan zargin da ake masa na tayar da tarzoma da shirya zanga-zangar da gwamnati ke kallo a matsayin barazana ga tsaron ƙasa.

Duk da ƙoƙarin da lauyoyin Sowore suka yi na neman kotun ta ba shi beli ko kuma ta janye umarnin tsare shi tun da ya hallara da kansa, alƙalin ya ƙi amincewa da hakan.

ADVERTISEMENT

Kotun ta bayyana cewa tsare shin ya zama wajibi har sai an kammala duba hujjoji da kuma shari’ar da aka ɗage zuwa wani lokaci na gaba.

Jami’an tsaro sun yi awon gaba da Sowore zuwa gidan yarin na Kuje ƙarƙashin tsauraran matakan tsaro. Magoya bayansa da ƙungiyoyin kare haƙƙin bil’adama da suka hallara sun bayyana rashin jin daɗinsu da wannan mataki, inda suka bayyana cewa ci gaba da tsare shi tauye haƙƙin faɗin albarkacin baki ne.

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Gargaɗi Masu Ɓoye Gas Ɗin Girki

Yanzu-Yanzu: An Kashe Manoma 18 Da Raunata Wasu A Wani Sabon Hari A Filato

Abubakar Sulaiman
Website |  + postsBio
  • Abubakar Sulaiman
    Jam’iyyar APC Ta Tafka Asarar Mabiya A Gombe, Sun Bi Pantami PDP
  • Abubakar Sulaiman
    Gwamnatin Tarayya Ta Gargaɗi Masu Ɓoye Gas Ɗin Girki
  • Abubakar Sulaiman
    Yanzu-Yanzu: An Kashe Manoma 18 Da Raunata Wasu A Wani Sabon Hari A Filato
  • Abubakar Sulaiman
    Yanzu-Yanzu: Firaiministan Birtaniya Keir Starmer Ya Yi Murabus

MASU ALAKA

Gwamnatin Tarayya Ta Gargaɗi Masu Ɓoye Gas Ɗin Girki
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Gargaɗi Masu Ɓoye Gas Ɗin Girki

June 22, 2026
Yanzu-Yanzu: An Kashe Manoma 18 Da Raunata Wasu A Wani Sabon Hari A Filato
Manyan Labarai

Yanzu-Yanzu: An Kashe Manoma 18 Da Raunata Wasu A Wani Sabon Hari A Filato

June 22, 2026
Yanzu-Yanzu: Firaiministan Birtaniya Keir Starmer Ya Yi Murabus
Labarai

Yanzu-Yanzu: Firaiministan Birtaniya Keir Starmer Ya Yi Murabus

June 22, 2026
Next Post
Gwamnatin Tarayya Ta Gargaɗi Masu Ɓoye Gas Ɗin Girki

Gwamnatin Tarayya Ta Gargaɗi Masu Ɓoye Gas Ɗin Girki

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Jam’iyyar APC Ta Tafka Asarar Mabiya A Gombe, Sun Bi Pantami PDP

Jam’iyyar APC Ta Tafka Asarar Mabiya A Gombe, Sun Bi Pantami PDP

June 22, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Gargaɗi Masu Ɓoye Gas Ɗin Girki

Gwamnatin Tarayya Ta Gargaɗi Masu Ɓoye Gas Ɗin Girki

June 22, 2026
Kotu Ta Bayar Da Umarnin Tsare Sowore A Gidan Yarin Kuje

Kotu Ta Bayar Da Umarnin Tsare Sowore A Gidan Yarin Kuje

June 22, 2026
Yanzu-Yanzu: An Kashe Manoma 18 Da Raunata Wasu A Wani Sabon Hari A Filato

Yanzu-Yanzu: An Kashe Manoma 18 Da Raunata Wasu A Wani Sabon Hari A Filato

June 22, 2026
Yanzu-Yanzu: Firaiministan Birtaniya Keir Starmer Ya Yi Murabus

Yanzu-Yanzu: Firaiministan Birtaniya Keir Starmer Ya Yi Murabus

June 22, 2026
Sojoji Sun Ceto Mutanen Da Aka Sace, Sun Daƙile Hari A Kaduna Da Zamfara

Sojoji Sun Ceto Mutanen Da Aka Sace, Sun Daƙile Hari A Kaduna Da Zamfara

June 22, 2026
Fisatattun Matasa Sun Ƙone Wata Mata Ƙurmus Kan Jita-Jitar Satar Yara A Kaduna

Fisatattun Matasa Sun Ƙone Wata Mata Ƙurmus Kan Jita-Jitar Satar Yara A Kaduna

June 22, 2026

Mutane 842 Ne Suka Rasa Ransu, Aka Yi Garkuwa Da Sama Da 270 A Watan Mayu – Rahoto

June 21, 2026
PRP Ta Zargi Kwankwaso Da Saye Fom Ɗin Takarar  Jamiyyar

PRP Ta Zargi Kwankwaso Da Saye Fom Ɗin Takarar Jamiyyar

June 21, 2026
An Ƙaddamar Da Dakarun Tsaron Daji 2,187 A Bauchi

An Ƙaddamar Da Dakarun Tsaron Daji 2,187 A Bauchi

June 21, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.