ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kwalejin Ilimi Ta Kogi Za Ta Ba Da Satifiket Na Kammala Karatu Ga Ɗalibai 4,000

by Idris Aliyu Daudawa
1 month ago

Shugaban kwaleji ilimi Jihar Kogi, Dakta. Paul Femi Fashagba, ya bayyana an bada Satifiket waɗanda aka ɗauki shekaru masu yawa ba tare da, ba waɗanda suka kammala karatun ba wanda abin ya zarce fiye da shekara goma daga 2016 zuwa 2025, ɗaukar matakin ne ya kawo ƙarshen dogon lokacin da aka ɗauka ba a ba waɗanda suka kammala Kwalejin ilimi ta Jigar Kogi satifiket ɗin su.

Dakta.Fashagba ya bayyana hakan ne lokacin da yake ganwa da manema labarai, a Lokoja babban birnin Jihar, inda ya ce waɗanda suka kammala makaranta daga 2016 zuwa 2020 za su amshi Satifiket ɗin su tsakanin 18 ga Mayu zuwa 1 ga watan Yuni, 2026,yayin da waɗanda suka kammala karatunsu daga shekarar 2021,zuwa 2025 za a basu Satifiket ɗin su daga 2 ga watan Yuni zuwa 15 ga Yuni, 2026.

Ya ce dogon lokacin da aka ɗauka na rahin bada Satifiket ɗin a ƙarƙashi mulkin gwamnatoci da yawa,hakan yasa ɗalibai waɗanda suka kammala makarantar shiga wani mawuyacin hali, musamman ma wajen samun aikin yi da kuma samun damar ci gaba da karatu,hakan ya haɗu da suka da maganganun da basu dace ba,daga jama’a da kuma kafofin sadrwa na zamani.

ADVERTISEMENT

Kamar yadda Shugaban makarantar ya ce, an kira taron ƴan jaridar ne domin ayi bayani kan dalilan da suka sa shi ne domin a bayyana dalilan da suka san aka ɗauki lokaci mai tsawo ba tare da bada Satifiket ɗin ba ga wanɗanda suka kammala makarantar, lamarin da ya kai fiye da shekara goma.

Fashagba ya bayyana lokacin da ya fara aiki a matsayin Shugaban Kwalkejin ta ilimi, ya fara ne da niyyar maganin matsalolin da sukƙ sa har aka samu jinkirin da ya yi sanadiyar rashin bada Satifiket a lokacin da ya dace ayi hakan,da kuma yadda za a kawo masalahar maganin lamarin.

LABARAI MASU NASABA

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Ya ce daga cikin matakan da aka ɗauka sun haɗa da an tuntuɓi Hukumar kulawa da harkokin kwalejojin ilimi domin a tabbatar da an bi duk an bi matakan da suka kamata ɗauka, waɗanda dama kowa ya san sai an yi hakan.

Shugaban ya ƙara bayyana cewa binciken da aka sa aka yi ya nuna fiye da ɗalibai 4,000 da suka kammala makarantar har yanzu basu amshi Satifiket ɗin su ba fiye da shekaru goma.

Ya ƙara jaddada cewa an buga Satifiket ɗin, an tabbatar komai ya yi daidai an kuma sa hannu, daganan kuma sai maganar rabawa/ badawa.

Ya bayyana Shugabannin Kwalejin sun kafa kwamiti wanda zai lura da yadda za a raba Satifiket domin a tabbatar da an bi ƙa’idojin da suka kamata domin  ayi gaskiya da bin duk ƙa’idojin.

Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    2027:Yadda Kuɗi Da Siyasar Uban-gida Suka Daƙile Hanƙoron Matasa
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

MASU ALAKA

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi
Labarai

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”
Ra'ayi Riga

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma
Labarai

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Next Post
Sheikh Gumi Ya Musanta Goyon Bayan Ƴan Bindiga

Sheikh Gumi Ya Musanta Goyon Bayan Ƴan Bindiga

LABARAI MASU NASABA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.