ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kwalejin Ilimi Ta Kogi Za Ta Ba Da Satifiket Na Kammala Karatu Ga Ɗalibai 4,000

by Idris Aliyu Daudawa
2 weeks ago

Shugaban kwaleji ilimi Jihar Kogi, Dakta. Paul Femi Fashagba, ya bayyana an bada Satifiket waɗanda aka ɗauki shekaru masu yawa ba tare da, ba waɗanda suka kammala karatun ba wanda abin ya zarce fiye da shekara goma daga 2016 zuwa 2025, ɗaukar matakin ne ya kawo ƙarshen dogon lokacin da aka ɗauka ba a ba waɗanda suka kammala Kwalejin ilimi ta Jigar Kogi satifiket ɗin su.

Dakta.Fashagba ya bayyana hakan ne lokacin da yake ganwa da manema labarai, a Lokoja babban birnin Jihar, inda ya ce waɗanda suka kammala makaranta daga 2016 zuwa 2020 za su amshi Satifiket ɗin su tsakanin 18 ga Mayu zuwa 1 ga watan Yuni, 2026,yayin da waɗanda suka kammala karatunsu daga shekarar 2021,zuwa 2025 za a basu Satifiket ɗin su daga 2 ga watan Yuni zuwa 15 ga Yuni, 2026.

Ya ce dogon lokacin da aka ɗauka na rahin bada Satifiket ɗin a ƙarƙashi mulkin gwamnatoci da yawa,hakan yasa ɗalibai waɗanda suka kammala makarantar shiga wani mawuyacin hali, musamman ma wajen samun aikin yi da kuma samun damar ci gaba da karatu,hakan ya haɗu da suka da maganganun da basu dace ba,daga jama’a da kuma kafofin sadrwa na zamani.

ADVERTISEMENT

Kamar yadda Shugaban makarantar ya ce, an kira taron ƴan jaridar ne domin ayi bayani kan dalilan da suka sa shi ne domin a bayyana dalilan da suka san aka ɗauki lokaci mai tsawo ba tare da bada Satifiket ɗin ba ga wanɗanda suka kammala makarantar, lamarin da ya kai fiye da shekara goma.

Fashagba ya bayyana lokacin da ya fara aiki a matsayin Shugaban Kwalkejin ta ilimi, ya fara ne da niyyar maganin matsalolin da sukƙ sa har aka samu jinkirin da ya yi sanadiyar rashin bada Satifiket a lokacin da ya dace ayi hakan,da kuma yadda za a kawo masalahar maganin lamarin.

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Ya ce daga cikin matakan da aka ɗauka sun haɗa da an tuntuɓi Hukumar kulawa da harkokin kwalejojin ilimi domin a tabbatar da an bi duk an bi matakan da suka kamata ɗauka, waɗanda dama kowa ya san sai an yi hakan.

Shugaban ya ƙara bayyana cewa binciken da aka sa aka yi ya nuna fiye da ɗalibai 4,000 da suka kammala makarantar har yanzu basu amshi Satifiket ɗin su ba fiye da shekaru goma.

Ya ƙara jaddada cewa an buga Satifiket ɗin, an tabbatar komai ya yi daidai an kuma sa hannu, daganan kuma sai maganar rabawa/ badawa.

Ya bayyana Shugabannin Kwalejin sun kafa kwamiti wanda zai lura da yadda za a raba Satifiket domin a tabbatar da an bi ƙa’idojin da suka kamata domin  ayi gaskiya da bin duk ƙa’idojin.

Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Shugaban Makaranta Na Farko A Arewa Hedimasta (2)
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Yadda Gidajen Abinci Ke Wasa Da Rayuwar Al’umma Ta Amfani Da Ruɓaɓɓen Tumatir

MASU ALAKA

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa
Labarai

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili
Manyan Labarai

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Next Post
Sheikh Gumi Ya Musanta Goyon Bayan Ƴan Bindiga

Sheikh Gumi Ya Musanta Goyon Bayan Ƴan Bindiga

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.