ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, July 16, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kwalejin Ilimi Ta Kogi Za Ta Ba Da Satifiket Na Kammala Karatu Ga Ɗalibai 4,000

by Idris Aliyu Daudawa
2 months ago

Shugaban kwaleji ilimi Jihar Kogi, Dakta. Paul Femi Fashagba, ya bayyana an bada Satifiket waɗanda aka ɗauki shekaru masu yawa ba tare da, ba waɗanda suka kammala karatun ba wanda abin ya zarce fiye da shekara goma daga 2016 zuwa 2025, ɗaukar matakin ne ya kawo ƙarshen dogon lokacin da aka ɗauka ba a ba waɗanda suka kammala Kwalejin ilimi ta Jigar Kogi satifiket ɗin su.

Dakta.Fashagba ya bayyana hakan ne lokacin da yake ganwa da manema labarai, a Lokoja babban birnin Jihar, inda ya ce waɗanda suka kammala makaranta daga 2016 zuwa 2020 za su amshi Satifiket ɗin su tsakanin 18 ga Mayu zuwa 1 ga watan Yuni, 2026,yayin da waɗanda suka kammala karatunsu daga shekarar 2021,zuwa 2025 za a basu Satifiket ɗin su daga 2 ga watan Yuni zuwa 15 ga Yuni, 2026.

Ya ce dogon lokacin da aka ɗauka na rahin bada Satifiket ɗin a ƙarƙashi mulkin gwamnatoci da yawa,hakan yasa ɗalibai waɗanda suka kammala makarantar shiga wani mawuyacin hali, musamman ma wajen samun aikin yi da kuma samun damar ci gaba da karatu,hakan ya haɗu da suka da maganganun da basu dace ba,daga jama’a da kuma kafofin sadrwa na zamani.

ADVERTISEMENT

Kamar yadda Shugaban makarantar ya ce, an kira taron ƴan jaridar ne domin ayi bayani kan dalilan da suka sa shi ne domin a bayyana dalilan da suka san aka ɗauki lokaci mai tsawo ba tare da bada Satifiket ɗin ba ga wanɗanda suka kammala makarantar, lamarin da ya kai fiye da shekara goma.

Fashagba ya bayyana lokacin da ya fara aiki a matsayin Shugaban Kwalkejin ta ilimi, ya fara ne da niyyar maganin matsalolin da sukƙ sa har aka samu jinkirin da ya yi sanadiyar rashin bada Satifiket a lokacin da ya dace ayi hakan,da kuma yadda za a kawo masalahar maganin lamarin.

LABARAI MASU NASABA

Saliba Zai Yi Jinyar Watanni 5 Bayan Raunin Da Ya Samu A Bayansa

Kotu Ta Yanke Wa Wani Hukuncin Ɗaurin Shekara 7 Kan Tallan Wiwi A Kafafen Sada Zumunta

Ya ce daga cikin matakan da aka ɗauka sun haɗa da an tuntuɓi Hukumar kulawa da harkokin kwalejojin ilimi domin a tabbatar da an bi duk an bi matakan da suka kamata ɗauka, waɗanda dama kowa ya san sai an yi hakan.

Shugaban ya ƙara bayyana cewa binciken da aka sa aka yi ya nuna fiye da ɗalibai 4,000 da suka kammala makarantar har yanzu basu amshi Satifiket ɗin su ba fiye da shekaru goma.

Ya ƙara jaddada cewa an buga Satifiket ɗin, an tabbatar komai ya yi daidai an kuma sa hannu, daganan kuma sai maganar rabawa/ badawa.

Ya bayyana Shugabannin Kwalejin sun kafa kwamiti wanda zai lura da yadda za a raba Satifiket domin a tabbatar da an bi ƙa’idojin da suka kamata domin  ayi gaskiya da bin duk ƙa’idojin.

Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Sarakunan Da Suka Yi Wa Turawan Mulkin Mallaka Turjiya A Nijeriya
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Kano Ta Yi Zarra Wajen Kashe Kuɗi Don Raya Ilimi A Yammacin Afirka
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Duk Da Faɗuwar Farashin Ɗanyen Mai Ƴan Nijeriya Na Fama Da Tsadar Man Fetur
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Yajin Aiki: Ƙungiyar Likitocin Nijeriya Ta Ba Gwamnati Wa’adin Mako Huɗu

MASU ALAKA

Saliba Zai Yi Jinyar Watanni 5 Bayan Raunin Da Ya Samu A Bayansa
Manyan Labarai

Saliba Zai Yi Jinyar Watanni 5 Bayan Raunin Da Ya Samu A Bayansa

July 16, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Wani Hukuncin Ɗaurin Shekara 7 Kan Tallan Wiwi A Kafafen Sada Zumunta
Manyan Labarai

Kotu Ta Yanke Wa Wani Hukuncin Ɗaurin Shekara 7 Kan Tallan Wiwi A Kafafen Sada Zumunta

July 16, 2026
Tinubu Yana Zuba Kyawawan Ayyuka A Nijeriya – Ganduje
Manyan Labarai

Ganduje Ya Buƙaci A Yi Siyasar Aƙida Domin Inganta Dimokuraɗiyya A Nijeriya

July 16, 2026
Next Post
Sheikh Gumi Ya Musanta Goyon Bayan Ƴan Bindiga

Sheikh Gumi Ya Musanta Goyon Bayan Ƴan Bindiga

LABARAI MASU NASABA

Saliba Zai Yi Jinyar Watanni 5 Bayan Raunin Da Ya Samu A Bayansa

Saliba Zai Yi Jinyar Watanni 5 Bayan Raunin Da Ya Samu A Bayansa

July 16, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Wani Hukuncin Ɗaurin Shekara 7 Kan Tallan Wiwi A Kafafen Sada Zumunta

Kotu Ta Yanke Wa Wani Hukuncin Ɗaurin Shekara 7 Kan Tallan Wiwi A Kafafen Sada Zumunta

July 16, 2026
Tinubu Yana Zuba Kyawawan Ayyuka A Nijeriya – Ganduje

Ganduje Ya Buƙaci A Yi Siyasar Aƙida Domin Inganta Dimokuraɗiyya A Nijeriya

July 16, 2026
Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

July 15, 2026
Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

July 15, 2026
Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

July 15, 2026
Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

July 15, 2026
Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

July 15, 2026
Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

July 15, 2026
Sabbin Ministoci

Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Bukaci A Tura Ƙarin Sojoji da ’Yansanda Zuwa Benuwe

July 15, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.