ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, July 21, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kwankwaso: ADC Ta Zargi Shirin Rikita Jam’iyyar, Ta Zargi Gwamnati Da Matsa Wa INEC Lamba

by Sulaiman
4 months ago
ADC

Jam’iyyar ADC ta zargi Gwamnatin Tarayya karkashin jagorancin jam’iyyar APC da kokarin haddasa rikici a cikin jam’iyyar, bayan sauya sheƙar Rabiu Musa Kwankwaso zuwa ADC.

 

A cikin wata sanarwa da Sakataren Yada Labarai na Kasa, Bolaji Abdullahi, ya sanya wa hannu, jam’iyyar ta ce ana kara matsa wa shugaban Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC), Joash Ojo Amupitan, lamba domin ya tsoma baki cikin tsarin shugabancin cikin gida na jam’iyyar.

ADVERTISEMENT
  • Alkaluman PMI Na Sin Sun Karu Da Kaso 50.4 Bisa Dari A Watan Maris
  • ‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Wajen Biki A Kaduna, Sun Kashe Mutane 13

ADC ta kuma yi zargin cewa wata wasika mai dauke da kwanan wata 28 ga Maris, 2026, da wasu manyan lauyoyi, SAN suka rubuta a madadin wani mutum da ta bayyana a matsayin tsohon mamba da aka kora, ana amfani da wannan ikirarin wajen matsa wa INEC lamba domin ta soke wasu muhimman matakai da shugabancin jam’iyyar ya dauka.

 

LABARAI MASU NASABA

Guguwa Ta Yi Sanadin Mutuwar Mutum Huɗu, Ta Yi Mummunar Ɓarna A Sokoto

Badaƙalar Binciken Hukumar Bogi: Gbajabiamila Ya Gurfana Gaban ICPC

A cewar jam’iyyar, wasikar na kokarin tilasta wa hukumar zaben, fassara hukuncin Kotun Daukaka Kara ta yadda za a sauya tsarin jam’iyyar kafin kotu ta yanke hukunci na karshe kan lamarin.

 

Har ila yau, ADC ta yi zargin cewa wasikar ta kunshi barazana ga shugaban INEC tare da bukatar a janye wasu matakan jam’iyyar, ciki har da amincewa da wasu jami’ai.

 

Jam’iyyar ta karyata ikirarin Nafiu Bala Gombe, inda ta bayyana shi a matsayin tsohon mamba wanda ya yi murabus sannan daga bisani aka kore shi, tana mai cewa bai taba zama shugaban jam’iyyar na kasa ba.

 

Haka kuma, ADC ta danganta wannan lamari da abin da ta kira matsin lamba na siyasa bayan sauya sheƙar Kwankwaso kwanan nan, wanda ta ce ya kara wa jam’iyyar farin jini da goyon baya.

 

A karshe, jam’iyyar ta bukaci INEC da ta kasance mai tsaka-tsaki tare da bin tanade-tanaden kundin tsarin mulki, tana gargadin kada a yi yunkurin tsoma baki cikin harkokin cikin gida na jam’iyyar.

ADC
Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    ‘Yansanda Sun Kama Wanda Ake Zargi Da Harbe Mai Unguwa Har Lahira A Bauchi
  • Sulaiman
    Sojoji Sun Daƙile Shirin Garkuwa Da Mutane, Sun Ceto Wadanda Aka Sace A Zamfara Da Katsina
  • Sulaiman
    Guguwa Ta Yi Sanadin Mutuwar Mutum Huɗu, Ta Yi Mummunar Ɓarna A Sokoto
  • Sulaiman
    Mutum Ɗaya Ya Mutu, Sama Da 30 Sun Ɓace A Hatsarin Kwale-kwale A Jigawa

MASU ALAKA

nema
Manyan Labarai

Guguwa Ta Yi Sanadin Mutuwar Mutum Huɗu, Ta Yi Mummunar Ɓarna A Sokoto

July 21, 2026
ICPC
Manyan Labarai

Badaƙalar Binciken Hukumar Bogi: Gbajabiamila Ya Gurfana Gaban ICPC

July 21, 2026
Kwamandojin Kungiyar Ansaru Biyu Sun Amsa Laifin Garkuwa Da Mutane A Kotu
Manyan Labarai

Kwamandojin Kungiyar Ansaru Biyu Sun Amsa Laifin Garkuwa Da Mutane A Kotu

July 20, 2026
Next Post
Sin Na Da Burin Habaka Masana’antar Iot Har Ta Haura Yuan Tiriliyan 3.5 Zuwa 2028

Sin Na Da Burin Habaka Masana’antar Iot Har Ta Haura Yuan Tiriliyan 3.5 Zuwa 2028

LABARAI MASU NASABA

‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

‘Yansanda Sun Kama Wanda Ake Zargi Da Harbe Mai Unguwa Har Lahira A Bauchi

July 21, 2026
Sojoji Sun Daƙile Shirin Garkuwa Da Mutane, Sun Ceto Wadanda Aka Sace A Zamfara Da Katsina

Sojoji Sun Daƙile Shirin Garkuwa Da Mutane, Sun Ceto Wadanda Aka Sace A Zamfara Da Katsina

July 21, 2026
nema

Guguwa Ta Yi Sanadin Mutuwar Mutum Huɗu, Ta Yi Mummunar Ɓarna A Sokoto

July 21, 2026
Hadarin Kwale-Kwale

Mutum Ɗaya Ya Mutu, Sama Da 30 Sun Ɓace A Hatsarin Kwale-kwale A Jigawa

July 21, 2026
ICPC

Badaƙalar Binciken Hukumar Bogi: Gbajabiamila Ya Gurfana Gaban ICPC

July 21, 2026
Sin Da Amurka Na Tuntubar Juna Game Da Inganta Mu’amalar Shugabanninsu A Bana

Sin Da Amurka Na Tuntubar Juna Game Da Inganta Mu’amalar Shugabanninsu A Bana

July 20, 2026
Wang Yi: Kasar Sin Na Matukar Goyon Bayan Manufofin MDD

Wang Yi: Kasar Sin Na Matukar Goyon Bayan Manufofin MDD

July 20, 2026
Mayar Da Muradun Jama’a A Gaban Komai: Daga Hikimar Da Aka Gada Tsawon Dubban Shekaru Zuwa Akidar Zamani

Mayar Da Muradun Jama’a A Gaban Komai: Daga Hikimar Da Aka Gada Tsawon Dubban Shekaru Zuwa Akidar Zamani

July 20, 2026
NAFDAC Ta Kama Jabun Giya, Gurbataccen Abinci Da Motocin Man Kalanzir

NAFDAC Ta Kama Jabun Giya, Gurbataccen Abinci Da Motocin Man Kalanzir

July 20, 2026
Karfin Sin A Bangaren AI Ya Samarwa Kasashe Masu Tasowa Damarmakin Cin Gajiyar Fasahar

Karfin Sin A Bangaren AI Ya Samarwa Kasashe Masu Tasowa Damarmakin Cin Gajiyar Fasahar

July 20, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.