• English
  • Business News
Saturday, July 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin Ta Shirya Liyafar Sabuwar Shekara Ta 2024

by CGTN Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Harkokin Wajen Sin
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A jiya ne, ministan harkokin wajen kasar Sin Wang Yi, ya jagoranci liyafar sabuwar shekara ta 2024 da ma’aikatar harkokin wajen kasar ta shirya, a cibiyar wasannin fasahohi ta kasa dake birnin Beijing, fadar mulkin kasar Sin

Sama da mutane 400 ne suka halarci bikin, wadanda suka hada da wakilan ofisoshin jakadanci daga kasashe daban-daban, da wakilan kungiyoyin kasa da kasa dake kasar Sin, da wakilan sassan gwamnatin kasar.

  • CMG Ta Yi Bayani Kan Shirye-Shirye Da Kirkire-Kirkiren Fasaha A Liyafar Bikin Bazara Ta 2024
  • Sin Na Ci Gaba Da Taka Rawa A Fannin Makamashi Mai Tsafta A Duniya

Da yake jawabi a yayin liyafar, Wang ya ce, shekarar 2024 na da matukar muhimmanci ga ci gaban zamanantar da kasar Sin daga dukkan fannoni. Yana mai cewa, gina al’umma mai makomar bai daya ga daukacin bil-Adama, buri ne da kasar Sin ke neman cimmawa a harkokin diflomasiyyarta mai sigar kasar Sin a sabon zamani.

Ya ce, a shirye kasar Sin take ta yi aiki tare da dukkan kasashen duniya, wajen tabbatar da tushen zaman lafiya da tsaro, da karfafa zumunci da hadin gwiwa, da bin hanyar da ta dace ta kasancewar bangarori daban-daban, da gina makomar ci gaba da samun wadata.

A nasa jawabin, shugaban jami’an diflomasiyyar kasashen waje dake kasar Sin, kuma jakadan kasar Kamaru a kasar Sin Martin Mpana, ya mika sakon fatan alheri ga jama’ar kasar Sin game da murnar shiga sabuwar shekara a madadin jami’an diplomasiyyar dake kasar. Ya ce, kasashen duniya na fatan hada kai tare, karkashin jagorancin shawarwari guda uku na duniya da kasar Sin ta gabatar, domin tabbatar da zaman lafiya da kwanciyar hankali da wadata a duniya baki daya. (Ibrahim).

Labarai Masu Nasaba

Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Ci gaban kasar sinKasar SinRashaUkraine
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kasar Sin Ta Kasance Babbar Abokiyar Cinikayyar Nahiyar Afrika Cikin Shekaru 15 A Jere

Next Post

Mafarauta Sun Karɓi Ƙorafe-ƙorafe 19 Cikin Watan Janairu A Kano

Related

Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

3 hours ago
Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi

4 hours ago
Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700
Daga Birnin Sin

Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700

5 hours ago
Sin Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren Da Isra’ila Ta Kai Syria
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren Da Isra’ila Ta Kai Syria

6 hours ago
Hanya Mai Salon Musamman Da Kasar Sin Take Bi Wajen Raya Harkokin Kudi
Daga Birnin Sin

Hanya Mai Salon Musamman Da Kasar Sin Take Bi Wajen Raya Harkokin Kudi

7 hours ago
Peng Liyuan Ta Halarci Bikin Hada Hannun Matasa Da Yaran Sin Da Amurka Na Shekarar 2025
Daga Birnin Sin

Peng Liyuan Ta Halarci Bikin Hada Hannun Matasa Da Yaran Sin Da Amurka Na Shekarar 2025

17 hours ago
Next Post
Mafarauta Sun Karɓi Ƙorafe-ƙorafe 19 Cikin Watan Janairu A Kano

Mafarauta Sun Karɓi Ƙorafe-ƙorafe 19 Cikin Watan Janairu A Kano

LABARAI MASU NASABA

Dangote

Dalilin Da Ya Sa Dangote Ya Jinjina Wa Hukumar NPA

July 18, 2025
Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

July 18, 2025
2027: Atiku, Obi Da Amaechi Za Su Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Takarar Shugaban Kasa A ADC

2027: Atiku, Obi Da Amaechi Za Su Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Takarar Shugaban Kasa A ADC

July 18, 2025
Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi

Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi

July 18, 2025
majalisar kasa

Kirkirar Sabbin Jihohi Da Kananan Hukumomi Sun Dabaibaye Sauraron Jin Ra’ayoyin Gyaran Tsarin Mulki

July 18, 2025
Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Zambia Da Ci 5-0

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Zambia Da Ci 5-0

July 18, 2025
Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700

Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700

July 18, 2025
A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya

A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya

July 18, 2025
Biyan Tukuici: Gwamna Yusuf Ya Ƙaddamar Da Tallafin Naira 50,000 Ga Mata 5,200 Duk Wata A Kano

Biyan ‘Yan Fansho Naira Biliyan 22: NUP Da NLC Sun Bukaci A Yi Koyi Da Gwamna Abba

July 18, 2025
Sin Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren Da Isra’ila Ta Kai Syria

Sin Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren Da Isra’ila Ta Kai Syria

July 18, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.