• Leadership Hausa
Wednesday, December 6, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Manyan Jami’an Kasashen Sin Da Amurka Sun Tattauna Game Da Alakar Kasashen Biyu

by CMG Hausa
7 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Manyan Jami’an Kasashen Sin Da Amurka Sun Tattauna Game Da Alakar Kasashen Biyu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Daraktan ofishin lura da harkokin wajen na kwamitin kolin JKS Wang Yi, da mashawarcin gwamnatin Amurka game da tsaron kasa Jake Sullivan, sun yi tattaunawa mai zurfi da gamsarwa, game da alakar kasashensu a ranar Laraba da jiya Alhamis.

Sassan biyu sun yi musayar ra’ayoyi game da matakan da ya kamata a dauka na kawar da kalubalen da alakar kasashen biyu ke fuskanta, da ma hanyoyin dakile kara tabarbarewar dangantakarsu.

  • Xi Ya Yi Rangadi A Shijiazhuang Dake Lardin Hebei

Yayin zantawar Wang, wanda kuma memba ne a ofishin siyasa na kwamitin tsakiyar JKS, ya jaddada cikakkiyar matsayar kasar Sin game da batun yankin Taiwan.

Kazalika sassan 2 sun yi musayar ra’ayi game da halin da ake ciki a yankin Asiya da tekun Fasifik, da batun rikicin Ukraine, da sauran batutuwan kasa da kasa da na shiyyoyi dake jan hankalinsu.

Bugu da kari, sassan biyu sun amince su ci gaba da amfani da wannan dama ta tattaunawa. (Saminu Alhassan)

Labarai Masu Nasaba

Sin Ta Dauki Alhakinta Wajen Tinkarar Sauyin Yanayi

Sai Da Ruwan Ciki Ake Jan Na Rijiya

ShareTweetSendShare
Previous Post

Ina Kammala Wa’adin Mulkina Na Biyu Zan Yi Ritaya Daga Siyasa – Gwamna Sule

Next Post

Zaɓen Gwamna: INEC Ta Fitar Da Sunayen ‘Yan Takarar Zaɓuɓɓukan Cike Gurbi Na Jihohin Kogi, Bayelsa Da Imo

Related

Sin Ta Dauki Alhakinta Wajen Tinkarar Sauyin Yanayi
Daga Birnin Sin

Sin Ta Dauki Alhakinta Wajen Tinkarar Sauyin Yanayi

40 mins ago
Sai Da Ruwan Ciki Ake Jan Na Rijiya
Daga Birnin Sin

Sai Da Ruwan Ciki Ake Jan Na Rijiya

2 hours ago
Kasar Sin Za Ta Soke Harajin Kwastam Da Ta Buga Kan Kaso 98% Na Hajojin Wasu Kasashen Afirka 6
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Za Ta Soke Harajin Kwastam Da Ta Buga Kan Kaso 98% Na Hajojin Wasu Kasashen Afirka 6

2 hours ago
An Yabawa Sin Kan Taimakon Ilimi Ga Dalibai Masu Rauni A Habasha 
Daga Birnin Sin

An Yabawa Sin Kan Taimakon Ilimi Ga Dalibai Masu Rauni A Habasha 

3 hours ago
Sin Ta Harba Tauraron Dan Adam Na Gwajin Fasahar Intanet Na Tauraron Dan Adam
Daga Birnin Sin

Sin Ta Harba Tauraron Dan Adam Na Gwajin Fasahar Intanet Na Tauraron Dan Adam

6 hours ago
Madagascar
Daga Birnin Sin

Shugaban Kasar Sin Ya Taya Takwaransa Na Madagascar Murnar Lashe Zabe

6 hours ago
Next Post
Tufka Da Warwarar INEC Kan Yiwuwar Zaben 2023

Zaɓen Gwamna: INEC Ta Fitar Da Sunayen 'Yan Takarar Zaɓuɓɓukan Cike Gurbi Na Jihohin Kogi, Bayelsa Da Imo

LABARAI MASU NASABA

Putin

Bayan Takaitacciyar Ziyara A Hadaddiyar Daular Larabawa, Putin Ya Isa Kasar Saudiyya 

December 6, 2023
Sin Ta Dauki Alhakinta Wajen Tinkarar Sauyin Yanayi

Sin Ta Dauki Alhakinta Wajen Tinkarar Sauyin Yanayi

December 6, 2023
Sai Da Ruwan Ciki Ake Jan Na Rijiya

Sai Da Ruwan Ciki Ake Jan Na Rijiya

December 6, 2023
Kasar Sin Za Ta Soke Harajin Kwastam Da Ta Buga Kan Kaso 98% Na Hajojin Wasu Kasashen Afirka 6

Kasar Sin Za Ta Soke Harajin Kwastam Da Ta Buga Kan Kaso 98% Na Hajojin Wasu Kasashen Afirka 6

December 6, 2023
Badakala: Majalisar Wakilai Ta Bayar Da Umurnin Cafke Gwamnan CBN, Babban Akanta Na Kasa Da Sauransu 

Badakala: Majalisar Wakilai Ta Bayar Da Umurnin Cafke Gwamnan CBN, Babban Akanta Na Kasa Da Sauransu 

December 6, 2023
An Yabawa Sin Kan Taimakon Ilimi Ga Dalibai Masu Rauni A Habasha 

An Yabawa Sin Kan Taimakon Ilimi Ga Dalibai Masu Rauni A Habasha 

December 6, 2023
Sojoji

Dalilin Da Yasa Ta’addanci Ke Ci Gaba Duk Da Kasafin Kudi Mai Gwabi Da Sojoji Ke Samu – Shugaban Tsaro

December 6, 2023
Rashin tsaro

Rashin Tsaro: Kungiyoyi Sun Yi Zanga-zanga, Sun Bukaci Ministan Tsaro Ya Yi Murabus

December 6, 2023
Sin Ta Harba Tauraron Dan Adam Na Gwajin Fasahar Intanet Na Tauraron Dan Adam

Sin Ta Harba Tauraron Dan Adam Na Gwajin Fasahar Intanet Na Tauraron Dan Adam

December 6, 2023
Madagascar

Shugaban Kasar Sin Ya Taya Takwaransa Na Madagascar Murnar Lashe Zabe

December 6, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.