ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Martanin Obaseki Ga Wike Kan Kiran Dakatar Da Atiku Daga PDP…

…Zai Ci Amanar APC Ba Da Jimawa Ba

by Yusuf Shuaibu
3 years ago
Wike

Mamba a kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa na jam’iyyar PDP a zaben da ya gabata, Dakta Don Pedro Obaseki ya bayyana cewa ministan Abuja kuma tsohon gwamnan Jihar Ribas, Nyesom Wike ya ketare iyaka na kiran a dakatar da dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar.

Idan za a iya tunawa a wata tattaunawa da aka yi da Wike a gidan talabijin na Channels a shirin siyasa a yau, ya bayyana cewa, “Duba da wuraren da PDP ta yi rashin nasara saboda girman kai da kwadayi da kuma rashin adalci. Idan da PDP ta yi abin da ya kamata ta yi, to da ba wannan maganan ake ba a yanzu.

  • Da Dumi-Dumi: Tinubu Ya Nada Cardoso A Matsayin Sabon Gwamnan CBN

“Ya kamata a ce an yi adalci, wanda hakan ya sa nake kira da kwamitin gudanar-wa na jam’iyyar ya dakatar da dan takarar shugaban kasa da sauran wasu mutane kamar irin su Aminu Tambuwal domin sake gina jam’iyyar PDP.”

ADVERTISEMENT

Sai dai da yake mayar da martani a gaban ‘yan jarida a Abuja, Obaseki ya ce jiga-jigan jam’iyya mai mulki ta APC su shirya amsar cin amana daga wurin Wike, inda ya ce PDP ba za ta iya ci gaba da lamuntar duk wani cin kashi daga hannun Wike ba.

Ya ce, “Shi ne mafic in amanan jam’iyyar a tarihin siyasarmu. Ya raba gari da Ro-timi Amaechi da Goodluck Jonathan da Peter Odili da Atiku Abubakar, inda a yan-zu yake tare da Bola Tinubu.

LABARAI MASU NASABA

2027: APC Na Fuskantar Matsin Lamba Kan Sake Fasalin Tawagar Yakin Neman Zabe

Cacar Baki Ta Kaure Tsakanin APC Da ‘Yan Adawa Kan Tallafin Gwamnatin Tarayya Ga Magidanta

“Wike ya fito fili ya bukaci a dakatar da shugaban jam’iyyarmu na kasa kuma dan takarar shugaban kasa na tutar jam’iyyar, wanda ‘yan Nijeriya suka amshe shi hannu bibiyu kamar yadda INEC ta gabatar da cewa mun lashe jihohi 21, sannan har ya nemi a dakatar da Atiku daga jam’iyyar, lallai Wike ya ketare iya a halin yanzu, ya kamata ya shirya yaki.

“Yana da kudin da zai iya yaki da mu, saboda muna zuwa gare shi kamar runduna. Na tabbata Wike ya karaci fannin shari’a. Na tabbata shi lauya ne kuma ya san cewa duk mai shirin zaman lafiya dole ya shirya wa yaki.

“Nyesom Wike ya tabo tsuliyar dodo, ya jira ya ga abin da zai same shi. Shawarar kawai da zan bayar ita ce, wadanda suka hada baki da shi suka ci amana wajen yi wa APC aiki, su jira karshensu.”

Wike
Yusuf Shuaibu
+ postsBio
  • Yusuf Shuaibu
    https://hausa.leadership.ng/author/yusuf-shuaibu/
    2027: APC Na Fuskantar Matsin Lamba Kan Sake Fasalin Tawagar Yakin Neman Zabe
  • Yusuf Shuaibu
    https://hausa.leadership.ng/author/yusuf-shuaibu/
    Cacar Baki Ta Kaure Tsakanin APC Da ‘Yan Adawa Kan Tallafin Gwamnatin Tarayya Ga Magidanta
  • Yusuf Shuaibu
    https://hausa.leadership.ng/author/yusuf-shuaibu/
    INEC Ta Zayyano Kalubalen Da Ke Iya Shafar Sahihancin Zaben 2027
  • Yusuf Shuaibu
    https://hausa.leadership.ng/author/yusuf-shuaibu/
    2027:Kamun Ludayin Yakin Neman Zaben Manyan ‘Yan Takarar Shugaban Kasa

MASU ALAKA

2027: APC Na Fuskantar Matsin Lamba Kan Sake Fasalin Tawagar Yakin Neman Zabe
Tambarin Dimokuradiyya

2027: APC Na Fuskantar Matsin Lamba Kan Sake Fasalin Tawagar Yakin Neman Zabe

September 5, 2026
Cacar Baki Ta Kaure Tsakanin APC Da ‘Yan Adawa Kan Tallafin Gwamnatin Tarayya Ga Magidanta
Tambarin Dimokuradiyya

Cacar Baki Ta Kaure Tsakanin APC Da ‘Yan Adawa Kan Tallafin Gwamnatin Tarayya Ga Magidanta

September 4, 2026
Ko INEC Na Da Hannu A Rikice-rikicen Jam’iyyun Siyasa A Nijeriya?
Tambarin Dimokuradiyya

INEC Ta Zayyano Kalubalen Da Ke Iya Shafar Sahihancin Zaben 2027

August 28, 2026
Next Post
Neymar Ya Fara Wasansa Na Farko A Al Hilal Da Kafar Dama

Neymar Ya Fara Wasansa Na Farko A Al Hilal Da Kafar Dama

LABARAI MASU NASABA

’Yan Takarar ADC A Arewa Maso Yamma Sun Yi Alƙawarin Biyan N110,000 A Matsayin Mafi Ƙarancin Albashi

’Yan Takarar ADC A Arewa Maso Yamma Sun Yi Alƙawarin Biyan N110,000 A Matsayin Mafi Ƙarancin Albashi

September 9, 2026
Yadda Jami’an ‘Yansanda Suka Yi Garkuwa Da Wani Mazaunin Abuja, Sun Kwashe Fiye Da Naira Miliyan 20 A Asusunsa

Na Sayar Da ’Ya’yana, Na Sace Wasu 19 – Wata Da Ake Zargi Da Safarar Yara

September 9, 2026
Iran Ta Musanta Ikirarin Trump Tare Da Zafafa Hare-hare Kan Isra’ila

Hormuz: Iran Ta Kai Muggan Hare-hare Kan Sansanin Amurka A Jordan

September 9, 2026
ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

September 9, 2026
Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.