ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, July 7, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Masu Baje Koli 1,000 Za Su Baje Hajarsu A Kasuwar Duniya Ta Jihar Kano

by Abubakar Abba and Sulaiman
7 months ago
Baje koli

Rukunonin Kamfanin Dangote ya sanar da cewa, zai shiga Kasuwar Baje Koli ta kasa da kasa da za a gudanar a jihar Kano.

An tsara za a bude kasuwar baje kolin ne, daga ranar 22 na watan Nuwamba zuwa ranar 6 ga watan Disambar shekarar 2025, inda ake sa ran, sama kamfanonin a cikin kasar nan da kuma na waje 1000, za su baje kolin hajarsu.

  • Tawagar Atiku Ta Isa Bauchi Don Halartar Jana’izar Sheikh Dahiru Bauchi
  • Buƙatar Daƙile Kutsen ‘Yan Bindiga Na Iyakokin Jihar Kano

Babban Shugaban Sashen Samar da Bayanai na Kamfanin Anthony Chiejina, ne ya sanar da hakan.

ADVERTISEMENT

Anthony ya sanar da cewa, Kamfanin na Dangote ne, zai dauki nauyin gudanar da baje kolin tare da kuma shiga cikin baje kolin gadan-gadan.

Ya kara da cewa, ana sa ran sama da masu baje kolin daga cikin kasar da kuma ketare, za su baje hajarsu, a kasuwar.

LABARAI MASU NASABA

Rage Farashin Mai Na Ɗangote: Dillalan Man Fetur Sun Yi Burus Da Sauya Nasu Farashin

Bankin Duniya Ya Ɗora Tashoshin Apapa Da Tincan Kan Sikelin Maki Na 20 A Duniya

“Jihar Kano, ta kasance tamkar cibiyar hada-hadar kasuwanci, ba wai a kawai a Nijeriya ba, har da ma a nahiyar Afirka,” in ji Anthony.

Ya ci gaba da cewa, kamfanin ya kuma kasance ya na da manyan kamfanonin da ke tsasar Shinka, a jihar ta Kano.

Kazalika, ya sanar da cewa, kamfanin na da kuma wasu kamfanonin tsadar Shinkafa da a jihohin Jigawa, Zamfara, Nijer, Kebbi, da kuma Sokoto, wanada ke da karfin tsasar Shinkfar da ta kai jimlra tan miliyan 1.5 a duk shekara.

Ya bayyana cewa, kamfanin yayi hakan ne, musamman bisa nufin tallafa wa kokarin gawamnati na samar da wadataccen abinci a kasar baki daya.

A cewarsa, kamfanin zai tabbatar da cewa, sauran sassansa sun taimaka wajen ganin an samu cin nasara, na gudanar da baje kolin a cikin nasara, tare da kuma bai wa masu yin kasuwancin kwarin guiwa wajen yin hadaka da kamfanin na Dangote.

Ya sanar da cewa, duba da matukar bukatar da ake da ita a kasuwani na Suga, kamfanin zai yin amfani da damar ta baje kolin wajen yin baje kolin sabon buhun samfarin Suga, mai nauyin daga kilo 100 da kuma kilo 25.

Ya sanar da cewa, taken baje kolin na bana, wanda shi ne, karfafa kwarin guiwar kanana da matsakaitan sana’oi, taken ya zo daidai da manufar kamfanin na Dangote, na tallafa wa kanana da matsakaitan sana’oi a kasar.

Ita kuwa, Babbar Mai Bai Wa Shugaban Rukunonin Kamfanin na Dangote Alhaji Aliko Dangote Shawar ta Musamman a bangaren Gudanar da Ayyuka da Dabaru da kuma Hulda da Jama’a Fatima Wali-Abdurrahman a cikin sanarwar da ta fitar ta ce, bisa daukar nauyin gudanar da baje kolin na bana, Kamfanin zai tabbatar da ya karfafa kwarin guiwar kanana da matsakaitan sana’oi, wanda hakan, zai basu damar baje hajar su, a lokacin baje kolin.

Shi kuwa Shugaban Cibiyar Kasuwar Baje Kolin Masana’antu da Ma’adanai da Aikin Noma KACCIMA Jakada Hassan Usman Darma, ya sanar da cewa, “ Muna sa ran kamfanonin kimanin 100 da kuma wasu masu baje kolin sama da 1,000, daga ciki da wajen kasar, za su baje hajaarsu, a kasuwar.”

Baje koli
Abubakar Abba
+ posts Bio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    NPA Ta Ɗaura Ɗamarar Magance Matsalolin Kasuwanci Da Ƙasashen Waje
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Me Ya Sa Har Yanzu Manoma A Arewa Suka Gwammace Yin Noma Da Galmar Shanu
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Dalilin Masu Kiwon Kajin Gidan Gona Na Sukar Haɗakar Gwamnatin Tarayya Da Chana
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Abin Da Ya Sa Matatar Ɗangote Ta Ƙaryata Iƙirarin Dillalan Man Fetur 
Baje koli
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Kasuwa Ce Ke Saita Tsarin Cinikayyar Sin Da EU In Ji Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin
  • Sulaiman
    Dukkan Kabilun Kasar Sin Na Zaman Tsintsiya Madaurinki Daya
  • Sulaiman
    Mutane 15 Sun Mutu A Hatsarin Mota A Jihar Kwara
  • Sulaiman
    Gwamnatin Sin Ta Fara Aika Zagayen Farko Na Kayakin Agajin Gaggawa Ga Venezuela

MASU ALAKA

NNPCL Ya Rage Farashin Man Fetur Zuwa ₦860 Kan Kowacce Lita – IPMAN
Tattalin Arziki

Rage Farashin Mai Na Ɗangote: Dillalan Man Fetur Sun Yi Burus Da Sauya Nasu Farashin

June 27, 2026
Gwamnatin Tarayya, Bankin Duniya Da Cibiyar IITA Za Su Bunkasa Noma Ta Fasahar Zamani
Tattalin Arziki

Bankin Duniya Ya Ɗora Tashoshin Apapa Da Tincan Kan Sikelin Maki Na 20 A Duniya

June 26, 2026
Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya
Tattalin Arziki

Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya

June 20, 2026
Next Post
Sabuwar Manufar Habaka Ciniki Ta Sin Ta Samarwa Duniya Manyan Damammaki

Sabuwar Manufar Habaka Ciniki Ta Sin Ta Samarwa Duniya Manyan Damammaki

LABARAI MASU NASABA

Iran Ta Harba Wa Jiragen Ruwa Makamai Masu Linzami A Mashigar Hormuz

Iran Ta Harba Wa Jiragen Ruwa Makamai Masu Linzami A Mashigar Hormuz

July 7, 2026
Hukuma Ta Tilasta Wa Alƙali Yin Ritaya Saboda Karɓar Cin Hanci A Kano

Hukuma Ta Tilasta Wa Alƙali Yin Ritaya Saboda Karɓar Cin Hanci A Kano

July 7, 2026
Tsadar Rayuwa Da Karuwar Ta’addanci Na Ci Gaba Da Tagayyara ‘Yan Nijeriya

ADC Ta Zargi Gwamnatin Tinubu Da Jefa ‘Yan Nijeriya Miliyan 17 Cikin Yunwa

July 7, 2026
Kasuwa Ce Ke Saita Tsarin Cinikayyar Sin Da EU In Ji Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin

Kasuwa Ce Ke Saita Tsarin Cinikayyar Sin Da EU In Ji Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin

July 6, 2026
Dukkan Kabilun Kasar Sin Na Zaman Tsintsiya Madaurinki Daya

Dukkan Kabilun Kasar Sin Na Zaman Tsintsiya Madaurinki Daya

July 6, 2026
Mutane 15 Sun Mutu A Hatsarin Mota A Jihar Kwara

Mutane 15 Sun Mutu A Hatsarin Mota A Jihar Kwara

July 6, 2026
Gwamnatin Sin Ta Fara Aika Zagayen Farko Na Kayakin Agajin Gaggawa Ga Venezuela

Gwamnatin Sin Ta Fara Aika Zagayen Farko Na Kayakin Agajin Gaggawa Ga Venezuela

July 6, 2026
FIFA Ta Tsallake Iyakarta Dangane Da Batun Dakatarwar Balogun – UEFA

FIFA Ta Tsallake Iyakarta Dangane Da Batun Dakatarwar Balogun – UEFA

July 6, 2026
Shugabannin Sin Da Madagascar Sun Yi Musayar Sakon Taya Murnar Cika Shekaru 20 Da Kulla Alakar Diflomasiyya Tsakaninsu

Shugabannin Sin Da Montenegro Sun Yi Musayar Sakon Taya Murnar Cika Shekaru 20 Da Kulla Alakar Diflomasiyya Tsakaninsu

July 7, 2026
Rashin Tsaro: Kisa Ne Ya Fi Cancanta Ga ‘Yan Ta’adda Ba Gyaran Hali Ba – Ɗan Majalisa Gagdi

Rashin Tsaro: Kisa Ne Ya Fi Cancanta Ga ‘Yan Ta’adda Ba Gyaran Hali Ba – Ɗan Majalisa Gagdi

July 6, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.