ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, July 27, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Masu Baje Koli 1,000 Za Su Baje Hajarsu A Kasuwar Duniya Ta Jihar Kano

by Abubakar Abba and Sulaiman
8 months ago
Baje koli

Rukunonin Kamfanin Dangote ya sanar da cewa, zai shiga Kasuwar Baje Koli ta kasa da kasa da za a gudanar a jihar Kano.

An tsara za a bude kasuwar baje kolin ne, daga ranar 22 na watan Nuwamba zuwa ranar 6 ga watan Disambar shekarar 2025, inda ake sa ran, sama kamfanonin a cikin kasar nan da kuma na waje 1000, za su baje kolin hajarsu.

  • Tawagar Atiku Ta Isa Bauchi Don Halartar Jana’izar Sheikh Dahiru Bauchi
  • Buƙatar Daƙile Kutsen ‘Yan Bindiga Na Iyakokin Jihar Kano

Babban Shugaban Sashen Samar da Bayanai na Kamfanin Anthony Chiejina, ne ya sanar da hakan.

ADVERTISEMENT

Anthony ya sanar da cewa, Kamfanin na Dangote ne, zai dauki nauyin gudanar da baje kolin tare da kuma shiga cikin baje kolin gadan-gadan.

Ya kara da cewa, ana sa ran sama da masu baje kolin daga cikin kasar da kuma ketare, za su baje hajarsu, a kasuwar.

LABARAI MASU NASABA

Sabon Rahoton Bankin Duniya Ya Yaba Da Yadda Tattalin Arzkin Nijeriya Ke Bunkasa

Nijeriya Ta Tabka Asarar Naira Biliyan 2.61 A Samar Da Wuta A Zangon Farko Na 2026 —NERC

“Jihar Kano, ta kasance tamkar cibiyar hada-hadar kasuwanci, ba wai a kawai a Nijeriya ba, har da ma a nahiyar Afirka,” in ji Anthony.

Ya ci gaba da cewa, kamfanin ya kuma kasance ya na da manyan kamfanonin da ke tsasar Shinka, a jihar ta Kano.

Kazalika, ya sanar da cewa, kamfanin na da kuma wasu kamfanonin tsadar Shinkafa da a jihohin Jigawa, Zamfara, Nijer, Kebbi, da kuma Sokoto, wanada ke da karfin tsasar Shinkfar da ta kai jimlra tan miliyan 1.5 a duk shekara.

Ya bayyana cewa, kamfanin yayi hakan ne, musamman bisa nufin tallafa wa kokarin gawamnati na samar da wadataccen abinci a kasar baki daya.

A cewarsa, kamfanin zai tabbatar da cewa, sauran sassansa sun taimaka wajen ganin an samu cin nasara, na gudanar da baje kolin a cikin nasara, tare da kuma bai wa masu yin kasuwancin kwarin guiwa wajen yin hadaka da kamfanin na Dangote.

Ya sanar da cewa, duba da matukar bukatar da ake da ita a kasuwani na Suga, kamfanin zai yin amfani da damar ta baje kolin wajen yin baje kolin sabon buhun samfarin Suga, mai nauyin daga kilo 100 da kuma kilo 25.

Ya sanar da cewa, taken baje kolin na bana, wanda shi ne, karfafa kwarin guiwar kanana da matsakaitan sana’oi, taken ya zo daidai da manufar kamfanin na Dangote, na tallafa wa kanana da matsakaitan sana’oi a kasar.

Ita kuwa, Babbar Mai Bai Wa Shugaban Rukunonin Kamfanin na Dangote Alhaji Aliko Dangote Shawar ta Musamman a bangaren Gudanar da Ayyuka da Dabaru da kuma Hulda da Jama’a Fatima Wali-Abdurrahman a cikin sanarwar da ta fitar ta ce, bisa daukar nauyin gudanar da baje kolin na bana, Kamfanin zai tabbatar da ya karfafa kwarin guiwar kanana da matsakaitan sana’oi, wanda hakan, zai basu damar baje hajar su, a lokacin baje kolin.

Shi kuwa Shugaban Cibiyar Kasuwar Baje Kolin Masana’antu da Ma’adanai da Aikin Noma KACCIMA Jakada Hassan Usman Darma, ya sanar da cewa, “ Muna sa ran kamfanonin kimanin 100 da kuma wasu masu baje kolin sama da 1,000, daga ciki da wajen kasar, za su baje hajaarsu, a kasuwar.”

Baje koli
Abubakar Abba
+ posts Bio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Sabon Rahoton Bankin Duniya Ya Yaba Da Yadda Tattalin Arzkin Nijeriya Ke Bunkasa
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Nijeriya Ta Tabka Asarar Naira Biliyan 2.61 A Samar Da Wuta A Zangon Farko Na 2026 —NERC
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    NPA Ta Goyi Bayan Yarjejeniyar Shirin Bayar Da Horo Na Musamman Domin Tafiyar Da Tashoshin Jiragen Ruwa
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Dalilin Da Ya Sa Aka Horar Da Manoman Tumatir 100 A Garin Zariya
Baje koli
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    ‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 30, Sun Ƙone Gidaje Da Shaguna A Kaduna 
  • Sulaiman
    Kwalejin Kimiyya Ta Kogi Ta Dakatar Da Malamai Kan Zargin Lalata Da Ɗalibai Da Sauran Laifuka
  • Sulaiman
    Kuri’u Za Su Yi Tasiri A Zaɓen 2027, In Ji INEC
  • Sulaiman
    Sin Za Ta Ci Gaba Da Kare Ikon Mulkin Yankuna Da Hakkoki Da Moriyarta Ta Teku

MASU ALAKA

Sabon Rahoton Bankin Duniya Ya Yaba Da Yadda Tattalin Arzkin Nijeriya Ke Bunkasa
Tattalin Arziki

Sabon Rahoton Bankin Duniya Ya Yaba Da Yadda Tattalin Arzkin Nijeriya Ke Bunkasa

July 25, 2026
Nijeriya Ta Tabka Asarar Naira Biliyan 2.61 A Samar Da Wuta A Zangon Farko Na 2026 —NERC
Tattalin Arziki

Nijeriya Ta Tabka Asarar Naira Biliyan 2.61 A Samar Da Wuta A Zangon Farko Na 2026 —NERC

July 24, 2026
NPA Ta Goyi Bayan Yarjejeniyar Shirin Bayar Da Horo Na Musamman Domin Tafiyar Da Tashoshin Jiragen Ruwa
Tattalin Arziki

NPA Ta Goyi Bayan Yarjejeniyar Shirin Bayar Da Horo Na Musamman Domin Tafiyar Da Tashoshin Jiragen Ruwa

July 24, 2026
Next Post
Sabuwar Manufar Habaka Ciniki Ta Sin Ta Samarwa Duniya Manyan Damammaki

Sabuwar Manufar Habaka Ciniki Ta Sin Ta Samarwa Duniya Manyan Damammaki

LABARAI MASU NASABA

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 30, Sun Ƙone Gidaje Da Shaguna A Kaduna 

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 30, Sun Ƙone Gidaje Da Shaguna A Kaduna 

July 27, 2026
Kwalejin Kimiyya Ta Kogi Ta Dakatar Da Malamai Kan Zargin Lalata Da Ɗalibai Da Sauran Laifuka

Kwalejin Kimiyya Ta Kogi Ta Dakatar Da Malamai Kan Zargin Lalata Da Ɗalibai Da Sauran Laifuka

July 27, 2026
Rashin Tsaro Na Barazana Ga Zaben 2027 —Rahotanni

Kuri’u Za Su Yi Tasiri A Zaɓen 2027, In Ji INEC

July 27, 2026
Auto Draft

ADC Ta Buƙaci Tinubu Ya Bai Wa Waɗanda Aka Sace A Kaiama Da Borno Kulawa

July 27, 2026
Baje koli

Sojojin Ruwa Sun Cafke Jirgin Ruwa Maƙare Da Ɗanyen Mai Na Sata

July 26, 2026
Sin Za Ta Ci Gaba Da Kare Ikon Mulkin Yankuna Da Hakkoki Da Moriyarta Ta Teku

Sin Za Ta Ci Gaba Da Kare Ikon Mulkin Yankuna Da Hakkoki Da Moriyarta Ta Teku

July 26, 2026
Xi Jinping Ya Mika Sakon Murnar Cika Shekaru 61 Da Samun ‘Yancin Kai Ga Shugaban Maldives

Xi Jinping Ya Mika Sakon Murnar Cika Shekaru 61 Da Samun ‘Yancin Kai Ga Shugaban Maldives

July 26, 2026
Baje koli

Shugaban Ƙasa Tinubu Ya Naɗa Sabon Mai Ba Shi Shawara

July 26, 2026
Sin Ta Ayyana Shirin Ko-ta-kwana Na Samar Da Tallafin Gaggawa Ga Lardin Guangdong

Sin Ta Ayyana Shirin Ko-ta-kwana Na Samar Da Tallafin Gaggawa Ga Lardin Guangdong

July 26, 2026
Fina-finan Kasar Sin Suna Haskakawa Tare Da Samar Da Dimbin Kudaden Shiga A Zangon Nuna Fina-finai Na Lokacin Zafi Na Bana

Fina-finan Kasar Sin Suna Haskakawa Tare Da Samar Da Dimbin Kudaden Shiga A Zangon Nuna Fina-finai Na Lokacin Zafi Na Bana

July 26, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.