• Leadership Hausa
Sunday, December 3, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Masu Yi Wa Kasa Hidima 8 Da Aka Sace Sun Shafe Kwanaki 32 A Hannun Masu Garkuwa A Zamfara

by Abubakar Abba
3 months ago
in Labarai
0
Zamfara
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Masu yi wa kasa hidima su takwas da masu garkuwa da mutane suka sace a jihar Zamfara, sun shafe kwanuka 32 a hannun masu garkuwar.

An yi garkuwa da su ne a yayin da suke kan hanyarsu ta zuwa sansanin su na yi wa kasa hidima da ke a jihar Sokoto.

  • Tabbatar Da Tsaro A Jihar Zamfara
  • Dusa Muke Ci Muke Rayuwa Saboda Tsananin Rashin Tsaro – Mazauna Wani Yankin Zamfara

LEADERSHIP ta rawaito cewa, an sace su ranar 17 ga watan Agusta bayan sun dawo daga jihar Oyo zuwa jihar Sokoto.

Masu garkuwar sun bukaci karin Naira miliyan 200 a matsayin kudin fansa baya ga Naira miliyan 13 da suka karba daga wurin iyayen masu yi wa kasa hidima a matsayin kudin fansa.

Idan ba a manta ba, tun da farko iyayen na su sun baiwa masu garkuwar Naira miliyan 5, inda aka ci gaba da tattaunawa kan kudin fansar ta su Naira miliyan 13 wanda masu garkuwar suka baiwa iyayen wa’adin ranar 6 ga watan Satumba na su biya sauran kudin fansar Naira miliyan 8.

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Tarayya Ta Nemi Kamfanin Nokia Ya Zuba Jari Wajen Karfafa Kimiyyar Sadarwa A Nijeriya

Shirin Rage Tsadar Rayuwa: Gwamnatin Tarayya Za Ta Fara Biyan Sabon Tsarin Albashi Daga Afrilun 2024 – Minista

Mai magana da yuwun NYSC, Eddy Megwa, ya ce, mahukuntan NYSC na kan kokari don ganin an ceto masu yi wa kasa hidima daga hannun barayin mutanen.

Tags: Kudin FansaMasu GarkuwaNYSCSokotoZamafara
ShareTweetSendShare
Previous Post

Tinubu Ya Isa Birnin New York Don Halartar Taron Majalisar Dinkin Duniya A Karo Na Farko

Next Post

Gwamnatin Tarayya Zata Gina Manyan Tituna Na Zamani A Abuja-Lagos Da Fatakwal-Lagos

Related

Gwamnatin Tarayya Ta Nemi Kamfanin Nokia Ya Zuba Jari Wajen Karfafa Kimiyyar Sadarwa A Nijeriya
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Nemi Kamfanin Nokia Ya Zuba Jari Wajen Karfafa Kimiyyar Sadarwa A Nijeriya

3 hours ago
Tinubu
Labarai

Shirin Rage Tsadar Rayuwa: Gwamnatin Tarayya Za Ta Fara Biyan Sabon Tsarin Albashi Daga Afrilun 2024 – Minista

4 hours ago
An Kori Jaruma Daga Fim Saboda Wallafa Sakon Goyon Bayan Falasdinawa
Labarai

An Kori Jaruma Daga Fim Saboda Wallafa Sakon Goyon Bayan Falasdinawa

9 hours ago
Bayan Sace Fiye Da Mutum 100 A Zamfara: Kauyukan Da ‘Yan Bindiga Suka Sanya Wa Haraji Na Fuskantar Barazana
Kotu Da Ɗansanda

Bayan Sace Fiye Da Mutum 100 A Zamfara: Kauyukan Da ‘Yan Bindiga Suka Sanya Wa Haraji Na Fuskantar Barazana

13 hours ago
Duk Likitan Mata Na Kula Da Mara Lafiya 6,000 Maimakon 400 A Nijeriya -SOGON
Labarai

Duk Likitan Mata Na Kula Da Mara Lafiya 6,000 Maimakon 400 A Nijeriya -SOGON

18 hours ago
Yadda Majalisar Dinkin Duniya Ta Kammala Shirin Yaki Da Cin Zarafin Mata A Nijeriya
Labarai

Yadda Majalisar Dinkin Duniya Ta Kammala Shirin Yaki Da Cin Zarafin Mata A Nijeriya

19 hours ago
Next Post
Gwamnatin Tarayya Zata Gina Manyan Tituna Na Zamani A Abuja-Lagos Da Fatakwal-Lagos

Gwamnatin Tarayya Zata Gina Manyan Tituna Na Zamani A Abuja-Lagos Da Fatakwal-Lagos

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Nemi Kamfanin Nokia Ya Zuba Jari Wajen Karfafa Kimiyyar Sadarwa A Nijeriya

Gwamnatin Tarayya Ta Nemi Kamfanin Nokia Ya Zuba Jari Wajen Karfafa Kimiyyar Sadarwa A Nijeriya

December 2, 2023
Hizba Ta Gana Da Kungiyar Masu Bege, Ta Bukaci Su Tsabtace Harshe

Hizba Ta Gana Da Kungiyar Masu Bege, Ta Bukaci Su Tsabtace Harshe

December 2, 2023
Kasar Argentina Ta Ba Shugaban CMG Lambar Yabo

Kasar Argentina Ta Ba Shugaban CMG Lambar Yabo

December 2, 2023
Tinubu

Shirin Rage Tsadar Rayuwa: Gwamnatin Tarayya Za Ta Fara Biyan Sabon Tsarin Albashi Daga Afrilun 2024 – Minista

December 2, 2023
Furodusoshin Kannywood Sun Yi Taron Kawo Gyara A Masana’antar

Furodusoshin Kannywood Sun Yi Taron Kawo Gyara A Masana’antar

December 2, 2023
Masani: Zamanantarwa Irin Ta Sinawa Wani Sabon Salo Ne Na Wayewa

Masani: Zamanantarwa Irin Ta Sinawa Wani Sabon Salo Ne Na Wayewa

December 2, 2023
Firaministan Cuba: Shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya Za Ta Amfanawa Duk Duniya

Firaministan Cuba: Shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya Za Ta Amfanawa Duk Duniya

December 2, 2023
Dambarwar Zabe: Laifin Wane Ne, Jam’iyyu, Lauyoyi Ko Alkalai?

Dambarwar Zabe: Laifin Wane Ne, Jam’iyyu, Lauyoyi Ko Alkalai?

December 2, 2023
CGTN: Kashi 90 Na Masu Kada Kuri’ar Jin Ra’ayi Sun Bukaci Burtaniya Da Ta Maido Da Kayayyakin Tarihi

CGTN: Kashi 90 Na Masu Kada Kuri’ar Jin Ra’ayi Sun Bukaci Burtaniya Da Ta Maido Da Kayayyakin Tarihi

December 2, 2023
An Bayyana Jigo Da Tambari Na Shirin Telabijin Na Musamman Na Murnar Bikin Bazara Na 2024 Na Kasar Sin

An Bayyana Jigo Da Tambari Na Shirin Telabijin Na Musamman Na Murnar Bikin Bazara Na 2024 Na Kasar Sin

December 2, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.