• English
  • Business News
Sunday, July 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

MDD Ta Kudiri Aniyar Taimakawa Nakasassu Ta Hanyar Koyar Da Su Kasuwanci

by Rabi'u Ali Indabawa and Sulaiman
7 months ago
in Labarai
0
MDD Ta Kudiri Aniyar Taimakawa Nakasassu Ta Hanyar Koyar Da Su Kasuwanci
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar samar da abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta sanar da wani sabon shirin saye da nufin kara damammaki ga harkokin kasuwanci mallakar nakasassu a matsayin wani bangare na ci gaba da jajircewarta na hada kai a cikin tsarin sayan kayayyaki na tsarin Majalisar Dinkin Duniya.

 

Shugaban Hukumar Kula da Kasuwanci na Majalisar Dinkin Duniya kuma babban jami’i a WFP Daniel Kuhe ne ya bayyana hakan a yayin taron kungiyar nakasassu ta Majalisar Dinkin Duniya da aka gudanar a Abuja ranar Laraba.

  • Xi Ya Jaddada Muhimmancin Gina Rundunar Soji Mai Ikon Taimakawa A Fannin Fasahohin Sadarwa
  • Ban Ce Ina Goyon Bayan Dokar Haraji Dari Bisa Dari Ba – Kofa

Taron ya yi nuni da bikin ranar nakasassu ta duniya da Majalisar Dinkin Duniya ta ware, wanda aka gudanar a duniya a ranar 3 ga watan Disamba.

 

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Adawa Sun Dunkule A ADC Don Tunkarar Tinubu A 2027

Ku Manta Da 2027, Tinubu Zai Ci Gaba Da Mulki Har 2031 — Fadar Shugaban Ƙasa Ga ADC

Da yake magana da wakilinmu a wajen taron, Kuhe ya jaddada bukatar yin hadin gwiwa a tsakanin hukumomin Majalisar Dinkin Duniya domin rage yawan kwafi da samar da damammaki masu inganci.

 

Kuhe ya bayyana cewa, “Cibiyar Sadarwar Kasuwanci ta Majalisar Dinkin Duniya ita ce tafiyar da ayyukanmu a matsayin daya, maimakon kwaikwayon hukumomi kamar UNICEF, WHO, da WFP.”

 

Ya kara da cewa “Muna so mu tabbatar da cewa an saka nakasassu a cikin jerin sunayen masu saye da sayarwa tare da mu kuma ana nuna daidaito da gaske a cikin ayyukan sayan kayanmu,” in ji shi.

 

Kuje ya bayyana cewa, sabon shirin da aka kaddamar a bana, ya hada da Nuna sha’awar kasuwanci mallakar nakasassu ko kuma ke jagoranta.

 

Ya ce wannan matakin na da nufin wargaza shingayen da kuma karfafa gwiwar shiga cikin hanyoyin sayo kayayyaki na Majalisar Dinkin Duniya.

 

Kuhe ya ci gaba da yin karin haske, “Mun yi imanin cewa sana’o’in da nakasassu suka mallaka za su iya yin gogayya da kowane irin kasuwanci. Bai kamata a ware su ba bisa ga rashin fahimta game da iyawarsu ba. ”

 

Taron ya kuma kasance wani dandali don tattauna manufofin Majalisar Dinkin Duniya na inganta hada kai da daidaito, tare da daidaita manufofin Majalisar Dinkin Duniya masu dorewa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Ministan Waje: Sin Ta Dukufa Sosai A Kan Cimma Babban Matakin Bude Kofa

Next Post

An Gudanar Da Babban Taron Kirkire-Kirkiren Kimiyya Da Fasaha Na 2024 A Shanghai

Related

‘Yan Adawa Sun Dunkule A ADC Don Tunkarar Tinubu A 2027
Labarai

‘Yan Adawa Sun Dunkule A ADC Don Tunkarar Tinubu A 2027

5 hours ago
Ku Manta Da 2027, Tinubu Zai Ci Gaba Da Mulki Har 2031 — Fadar Shugaban Ƙasa Ga ADC
Manyan Labarai

Ku Manta Da 2027, Tinubu Zai Ci Gaba Da Mulki Har 2031 — Fadar Shugaban Ƙasa Ga ADC

6 hours ago
ALGON Ta Taya Gwamnan Sani Murnar Samun Lambar Yabo Ta Kasa
Labarai

ALGON Ta Taya Gwamnan Sani Murnar Samun Lambar Yabo Ta Kasa

13 hours ago
Kwankwaso Ba Zai Sake Yi Mana Takarar Shugabancin Ƙasa Ba A Zaɓen 2027 Ba – NNPP
Manyan Labarai

Kwankwaso Ba Zai Sake Yi Mana Takarar Shugabancin Ƙasa Ba A Zaɓen 2027 Ba – NNPP

13 hours ago
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba
Kotu Da Ɗansanda

An Kama Matashin Da Ya Yi Garkuwa Da Abokinsa Tare Da Karbar Kudin Fansa

16 hours ago
Gwamna Ademola Adeleke Ya Ƙaryata Jita-Jitar Sauya Sheƙa Daga PDP Zuwa APC
Manyan Labarai

Gwamna Ademola Adeleke Ya Ƙaryata Jita-Jitar Sauya Sheƙa Daga PDP Zuwa APC

17 hours ago
Next Post
An Gudanar Da Babban Taron Kirkire-Kirkiren Kimiyya Da Fasaha Na 2024 A Shanghai

An Gudanar Da Babban Taron Kirkire-Kirkiren Kimiyya Da Fasaha Na 2024 A Shanghai

LABARAI MASU NASABA

Wang Yi: Amfani Da Karfin Soji Ba Bisa Ka’ida Ba Na Ingiza Karuwar Tashin Hankali

Wang Yi: Amfani Da Karfin Soji Ba Bisa Ka’ida Ba Na Ingiza Karuwar Tashin Hankali

July 5, 2025
Shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya Na Cike Da Hangen Nesa Da Burikan Samar Da Ci Gaba In Ji Firaministan Kasar Senegal

Shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya Na Cike Da Hangen Nesa Da Burikan Samar Da Ci Gaba In Ji Firaministan Kasar Senegal

July 5, 2025
‘Yan Adawa Sun Dunkule A ADC Don Tunkarar Tinubu A 2027

‘Yan Adawa Sun Dunkule A ADC Don Tunkarar Tinubu A 2027

July 5, 2025
Wakilin Sin Ya Yi Jawabi Game Da Raya Hidimomi Ga Nakasassu Ta Hanyar Fasahar AI A Madadin Wakilan Kasashe Fiye Da 70

Wakilin Sin Ya Yi Jawabi Game Da Raya Hidimomi Ga Nakasassu Ta Hanyar Fasahar AI A Madadin Wakilan Kasashe Fiye Da 70

July 5, 2025
Ku Manta Da 2027, Tinubu Zai Ci Gaba Da Mulki Har 2031 — Fadar Shugaban Ƙasa Ga ADC

Ku Manta Da 2027, Tinubu Zai Ci Gaba Da Mulki Har 2031 — Fadar Shugaban Ƙasa Ga ADC

July 5, 2025
Zan Dade Ban Manta Da Mahaifinmu Ba -Abba Sadau

Zan Dade Ban Manta Da Mahaifinmu Ba -Abba Sadau

July 5, 2025
Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN Ta Nuna Goyon Baya Ga Fadadar Kungiyar BRICS A Matsayin Hanyar Bunkasa Hadin Gwiwa

Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN Ta Nuna Goyon Baya Ga Fadadar Kungiyar BRICS A Matsayin Hanyar Bunkasa Hadin Gwiwa

July 5, 2025
Gidajen Gala Ne Kadai Mafita Ga Masana’antar Kannywood – Falalu Dorayi

Gidajen Gala Ne Kadai Mafita Ga Masana’antar Kannywood – Falalu Dorayi

July 5, 2025
Wang Yi Da Takwaransa Na Ghana Sun Aikewa Juna Sakon Murnar Cika Shekaru 65 Da Kulla Dangantakar Diplomasiyya A Tsakanin Kasashensu

Wang Yi Da Takwaransa Na Ghana Sun Aikewa Juna Sakon Murnar Cika Shekaru 65 Da Kulla Dangantakar Diplomasiyya A Tsakanin Kasashensu

July 5, 2025
Sin Da Faransa Sun Amince Da Ingiza Cudanyar Mabanbantan Sassa Tare Da Samar Da Karin Tabbaci Ga Duniya

Sin Da Faransa Sun Amince Da Ingiza Cudanyar Mabanbantan Sassa Tare Da Samar Da Karin Tabbaci Ga Duniya

July 5, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.