ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Muna Kan Ƙoƙarin Rage Farashin Takin Zamani — Ƙungiyar FEPSAN

by Abubakar Abba
6 months ago
Farashin

Shugaban kungiyar masu sarrafa takin zamani da rabar da shi na kasa (FEPSAN), Injiya Olusegun Falade ya bayyana cewa; kungiyar na kan koarin ganin an rage tsadar farashinsa.

Ya sanar da haka ne a Jihar Kaduna, a taron wayar da kai na tababatar da sahihancin takin zamanin na samarin NPK da cibiyar kasa da bunkasa samar da takin zamni (IFDC), ta dauki nauyi na 2025.

  • Farashin Kayan Abinci Na Cigaba Da Sauka A Jihohin Arewa Maso Gabas
  • Matatar Dangote Ta Rage Farashin Man Fetur Zuwa Naira 699

“Na kasance daga cikin wadanda suke kan gaba wajen ganin shirin ya dore, hakan zai bayar da dama domin ganin kowa ya samu alkaluman da ake bukata a bangaren samar da bayanai, musamman a fannin masana’antar sarrafa takin zamani,” a cewar shugaban.

ADVERTISEMENT

Ya kara da cewa, ba wai taki ba ne kadai farashinsa ya tashi, hatta kusan komai farashinsa ya karu a Nijeriya, musamman a cikin shekaru biyu da suka gabata.

Shugaban ya ci gaba da cewa, manyan dalilai biyu ne kusan suka sanya farashin ya tashi a kasar nan, musamman sabbin sauye-sauyen da gwamnatin tarayya ta kirkiro da kuma rashin samun tabbacin farashin kaya a kasuwannin kasar, wanda hakan ya jawo mutane suke daukar matakan da ba su dace ba.

LABARAI MASU NASABA

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Ya yi nuni da cewa, sakamakon yakin da ake ci gaba da gabzawa a tsakanin Kasahen Russia da Ukraine, tun a 2022, hakan ya haifar da tashin farashinsa a daukacin fadin duniya.

Shugaban ya kara da cewa, hatta farashin sinadarin hada takin na MOP, wato Potash ya tashi, haka farashin sinadarin DAP, wato Diammonium Phosphate shi ma ya tashin zuwa sama da dala 900 kan tan ko sama da dala 1,000, a wasu lokutan, inda a yanzu ya kai dala 700 kowane tan daya.

Ya sanar da cewa, idan mutane sun koka kan tashin farashinsa, mu ma muna jaddada musu cewa, mun saye shi da tsada, wanda kuma idan farashin dala ya tashi a duniya, hakan na shafar farashin naira.

Sai dai, ya bayyana cewa; kungiyar na ci gaba da gudanar da rabon takin, ba tare da an kara masa wani farashi mai tsada ba, inda yayi nuni da cewa, ba don samar da wannan dauki ba, da yanzu farashinsa ya karu.

A cewarsa, mun tattauna da kwamitin da ke samar da daidaiton farashinsa tare da hadaka da hukumar zuba jari ta kasa (NSIA) da kuma taimakawar sashen kudi MOFI, na ma’aikatar kudi ta tarayya, wadanda ya sanar da cewa; suna kan kokarinsu wajen ganin an samar da sauki kan farashinsa.

Ko da yake, ba a lokaci guda za a wanzar da hakan ba, amma muna sa ran a 2026, farashin zai ragu.

Ya kara da cewa, ana kuma ci gaba da samun raguwar farashin kayan da ake hada takin zamanin da su.

Ya ci gada cewa, gwamnatin tarayya na ci gaba da kokarin daidaita farashin kayan da ake sarrafa takin zamani, wanda hakan zai bayar da damar gudanar da gasa a kasuwar da ake sayar da shi, wanda kuma har yanzu, ana ci gaba da yin wannan tsari.

Ya sanar da cewa, har zuwa yanzu, muna ci gaba da tabbatar da cewa; farashin nasa ya ragu.

Kan batun baragurbin da ke gurbata takin, shugaban ya sanar da cewa; kasancewarmu a kan gaba wajen sarrafa takin a kasar nan, gurbata takin na daga cikin matsalar da ke shafar mu.

A cewarsa, irin wadannan bata gari na kwaikwayar buhunhunan da muke zuba taki tare da sayar wa jama’a.

“Idan mun gano, muna kama irin wadannan bata gari ko kuma mu kore su daga kasuwar, a yanzu muna yin amfani da kimiyyar fasahar zamani wajen yakar masu gurbata takin, in ji shugaban.

Farashin
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Dalilin Gwamnatin Kwara Na Zuba Dala Biliyan 70 A Fannin Kiwon Dabbobi
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Cibiyar IAR Ta Gudanar Da Ayyukan Bincike 140 Kan Sabbin Amfanin Gona 

MASU ALAKA

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili
Manyan Labarai

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro
Manyan Labarai

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Zamfara Ta Shirya Tallafa Wa Mata Da Masu Ƙaramin Ƙarfi Fiye Da Miliyan Ɗaya
Manyan Labarai

Gwamnatin Zamfara Ta Shirya Tallafa Wa Mata Da Masu Ƙaramin Ƙarfi Fiye Da Miliyan Ɗaya

June 3, 2026
Next Post
Farashin

Matakan Dauda Lawal Na Samar Da Tsaro A Zamfara: An Bankado Ayyukan Masu Zagon Ƙasa

LABARAI MASU NASABA

Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.