• Leadership Hausa
Sunday, October 1, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Muna Maraba Da Dawowar Dan Wasanmu, Pogba – Juventus

by Sulaiman
1 year ago
in Wasanni
0
Muna Maraba Da Dawowar Dan Wasanmu, Pogba – Juventus
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Nijeriya Ce Kasa Ta 40 A Duniya Wajen Iya Kwallon Kafa, Cewar FIFA

Tauraruwar Ronaldo Na Dada Haskawa, Al Nassr Na Ci Gaba Da Jan Zarenta A Saudiyya

Kungiyar kwallon kafa ta Serie A, Juventus, ta sanar da dawowar Paul Pogba daga Manchester United.

Juve ta bayyana hakan ne a shafinta na yanar gizo, inda ta kara da cewa “Lokacin da muka yi bankwana da tauraron dan Wasan mu, koyaushe muna kwana da kyakkyawan fata cewa, wata rana za mu sake ganin juna, ba dade ko ba jima. Abin da ya faru ke nan da Pogba.”

  • Ronaldo Ba Inda Za Shi, Yana Tare Da Mu – Kocin Man U

Kulob din na Italiya ya kara da cewa, “Paul Pogba ya dawo Turin. Ya bar mu yana da kuruciya ya dawo mana cikakken mutum kuma zakara, amma akwai abu daya da bai canza ba – sha’awar sake rubuta shafukan tarihin kulob din na samun nasarori da ba za mu manta ba tare. Pogba ya dawo kuma muna maraba da shi sosai cikin farin ciki. ”

Pogba ya lashe kofunan Seria A guda hudu a farkon zamansa a Juve, inda ya zura kwallaye 34 a wasanni 177 da ya buga a dukkanin gasa kafin ya koma Man United kan kudi fam miliyan 89 da yafi Kowanne tsada a tarihi a shekarar 2016.

ShareTweetSendShare
Previous Post

Harin Kuje: NDLEA Ta Cafke Dan Ta’addan Da Ake Nema Ruwa A Jallo A Abuja

Next Post

Kasar Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dauki Jerinta Da Muhimmanci

Related

Nijeriya Ce Kasa Ta 40 A Duniya Wajen Iya Kwallon Kafa, Cewar FIFA
Wasanni

Nijeriya Ce Kasa Ta 40 A Duniya Wajen Iya Kwallon Kafa, Cewar FIFA

10 hours ago
Tauraruwar Ronaldo Na Dada Haskawa, Al Nassr Na Ci Gaba Da Jan Zarenta A Saudiyya
Wasanni

Tauraruwar Ronaldo Na Dada Haskawa, Al Nassr Na Ci Gaba Da Jan Zarenta A Saudiyya

16 hours ago
Maddison Ba Zai Buga Wasansu Da Liverpool Ba Saboda Raunin Da Ya Samu
Wasanni

Maddison Ba Zai Buga Wasansu Da Liverpool Ba Saboda Raunin Da Ya Samu

1 day ago
Bamu Da Niyyar Cin Zarafin Victor Osimhen-Napol
Wasanni

Bamu Da Niyyar Cin Zarafin Victor Osimhen-Napol

2 days ago
Christopher
Wasanni

An Nada Christopher Sabon Kocin Tawagar Kwallon Mata ‘Yan Kasa Da Shekaru 20 Ta Nijeriya

3 days ago
Manchester City
Wasanni

Newcastle Ta Kori Manchester City A Gasar League Cup Ta Kasar Ingila

3 days ago
Next Post
Kasar Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dauki Jerinta Da Muhimmanci

Kasar Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dauki Jerinta Da Muhimmanci

LABARAI MASU NASABA

Somaliya Da ATMIS Sun Yi Tir Da Harin Da Aka Kai Tsakiyar Kasar

Somaliya Da ATMIS Sun Yi Tir Da Harin Da Aka Kai Tsakiyar Kasar

September 30, 2023
Yadda Aka Samu Jihohi 36 A Nijeriya

Yadda Aka Samu Jihohi 36 A Nijeriya

September 30, 2023
Kotu Ta Tabbatar Da Kefas A Matsayin Gwamnan Taraba

Kotu Ta Tabbatar Da Kefas A Matsayin Gwamnan Taraba

September 30, 2023
’Yan Wasan Kasar Sin Sun Zarce Tsammani A Hangzhou 

’Yan Wasan Kasar Sin Sun Zarce Tsammani A Hangzhou 

September 30, 2023

Abubuwan Da Ya Kamata A Sani Game Da Dannau

September 30, 2023
Kungiyar Kwadago Za Ta Shiga Yajin Aiki Kan Cire Tallafin Man Fetur

NLC Da TUC Na Hada Kan Ma’aikata Don Tafka Gagarumin Yajin Aiki

September 30, 2023
Za A Wallafa Sharhin Xi Kan Ciyar Da Zamanantar Da Kasar Sin Gaba

Za A Wallafa Sharhin Xi Kan Ciyar Da Zamanantar Da Kasar Sin Gaba

September 30, 2023
Danbarwar Auren Sadiya Haruna Da G-Fresh Ta Dawo

Danbarwar Auren Sadiya Haruna Da G-Fresh Ta Dawo

September 30, 2023
Tinubu Ya Jaddada Aniyar Magance Rashin Tsaro Da Talauci A Nijeriya

Tinubu Ya Jaddada Aniyar Magance Rashin Tsaro Da Talauci A Nijeriya

September 30, 2023
AU Ta Yi Kira Da Kara Zurfafa Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Afirka Da Sin

AU Ta Yi Kira Da Kara Zurfafa Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Afirka Da Sin

September 30, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.