ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

NAHCON Ta Gargadi Alhazai Su Guji Tsarabar Ruwan Zamzam 

by Bello Hamza
2 years ago
Alhazai

Hukumar Alhazai ta kasa NAHCON ta gargadi Alhazai da su guji debo ruwan Zamzam a matsayin tsaraba a yayin da suke shirye-shiryen dawowa gida Nijeriya.

Daraktan tsare-tsare na hukumar, Prince Anofi Olanrewaju Elegushi ya sanar da haka a yayin da yake ganawa da Alhazan Jihar Ogun a Tantinsu da ke Muna ta Saudiyya, inda ya ce, hukumar Saudiya ta haramta wa Alhazai jigilar Ruwan Zamzam a mastayin tsaraba zuwa gida Nijeriya, “Maimakon haka hukumar Alhazai ta NAHCON ta yi shirin kai wa duk wani Alhajin Nijeriya, ruwan zamzama lita 5 zuwa gida wanda zai karba da zaran ya sauka a filin jirgin sama” , “Dibar ruwan zamzama a cikin kayan Alhazai yana iya barazana ga yanayin tafiyar jirgin sama a sararin samaniya, saboda hada duk wanda aka kama ya debo ruwan zamzam zai fuskanci fushin hukuma, “ in ji shi.

Ya kuma nemi Alhazai su bi dokar kayyade kaya da aka tanada na kilo 8 a jakar hannu da kuma kilo 32 a babbar jaka, “Dauko kayan da suka wuce wadannan ka’ida na iya sa mutum ya yi asarar kayayyakin gaba daya”, a kan haka ya nemi Alhazai su yi hattara wajen sayen kayayyaki domin kada su jibgo kayan da suka wuce kima.

ADVERTISEMENT
  • Wakilin Sin Ya Yi Bayani Kan Matsayin Sin Kan Kare Hakkin Dan Adam
  • Kasar Philippines Na Kara Hauka Kan Batun Tekun Kudancin Kasar Sin

Daga nan ya taya Alhazan murnar kammala aikin Hajji cikin nasara, ya ce, “Dole a yaba da halayyar kirki da Alhazan suka nuna a zaman su na Muna, Arafat da Muzdalifah, musamman ganin ba a samu wata hayaniya ko rikici ba a wannan karon kamar yadda yake faruwa a baya”, ya kuma nemi Alhazan su guji abubuwan da za su iya bada musu aikin su, ya kuma nuna muhimmanci dore wa da darussan da aikin Hajji ke koyarwa a cikin harkokin rayuwar su na yau da kullum, ya ce, dole Alhaji ko Hajiya su kare mutuncin wannan matsayin da Allah ya ba su a rayuwa.

A ziyarar, Prince Anofi Olanrewaju Elegushi wanda ya jagoranci wasu manyan ma’aikatan NAHCON da suka hada da Hajiya Zainab Musa da Dakta Tajudeen A. Oladejo da Farfesa Adedimeji M. Adebola da Alidu Shuttu da Babatunde Odunola da kuma Injiniya Goni Sanda Mohammed, sun ziyarci Tantin Alhazan jihohin Legas da Ogun da Ondo da Osun da Oyo da Kwara da kuma Ekiti, a dukkan inda aka ziyarta Alhazai sun yi tambayoyi inda Prince Anofi Olanrewaju Elegushi ya warware musu amsoshin tambayoyin nasu, tambayoyin da aka fi yi a dukkan jihohin da aka ziyarta sun ta’allaka ne ga yadda Alhazai ba su samu cikakken kudin guzuri na Dala 500 ba kamar yadda suka biya tun a gida Nijeriya sun kuma nemi a samar da karin matsugunnai a Muna, Muzdalifah da Arafat.

LABARAI MASU NASABA

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

A martanins,a ya dora laifin rashin samun kudin guzuri bai daya a kan yadda farashin Dala ke tashi da kuma yadda darajar Naira take faduwa a kullum. Ya kuma nemi Alhazan su yi hakuri da yadda lamarin ya kasance.

Alhazai
Bello Hamza
+ postsBio
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Hijira 1448:Za A Samu Yalwar Tattalin Arziƙi A Nijeriya —Sheikh Muhajjadina
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    NPA Ta Samar Da Tashoshin Jiragen Ruwan Da Za Su Ƙarfafa Kasuwanci Da Ƙasashen Duniya – Dantsoho
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Gwanjon Kadarori: Kotun Daukaka Kara Ta Kori Karar Da Sani Sha’aban Ya Shigar
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Amfani Da Matar Soja Wajen Isar Da Sakon Bukata

MASU ALAKA

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi
Labarai

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”
Ra'ayi Riga

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma
Labarai

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Next Post
Me Ya Sa Ba A Fara Shekarar Hijirah Da Ranar Badar Ko Ranar Cikar Wahayi Ba? (II)

Abubuwa Biyu Da Suka Fi Daukar Hankali A Hajjin Bana

LABARAI MASU NASABA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.