• Leadership Hausa
Tuesday, May 30, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

NLC Ta Bukaci Buhari Ya Kara Albashin Ma’aikata Da Kashi 50

by Abubakar Abba
10 months ago
in Labarai
0
NLC Ta Bukaci Buhari Ya Kara Albashin Ma’aikata Da Kashi 50
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kungiyar kwadago ta kasa NLC ta bai wa shugaban kasa Muhammadu Buhari shawara da ya sake sabunta albashin ma’aikata don kara albashin zuwa kashi 50 cikin 100, idan aka yi la’akari da yadda rayuwa take tafiya a kasar nan.

Ta bayar da wannan shawarar ce a cikin wasikar da shugaban NLC na kasa Ayuba Wabba ya rattaba wa hannu ya kuma tura wa Buhari.

  • Daukacin Gwamnoni Za Mu Hada Kai Don Share Wa NLC Hawaye – Gwamna Ganduje

Wasikar mai dauke da kwanan wata 8 ga watan Agustan 2022, kungiyar ta bayar da wannan shawarar ce biyo bayan shawarar da kungiyar gwamnonin kasar ta bai wa Buhari na yiwa ma’aikatan da suka haura shekaru 50 ritiya daga aiki.

Kungiyar wacce ta soki gwamnonin kan wannan sahawara ta su, ta sanar da cewa, maimakon a yiwa ma’aikatan ritaya, kamata ya yi ace gwamnatin ta kara musu albashi.

NLC ta kuma jinjina wa shugaba Buhari kan karin albashi mafi karanci na ma’aikatan gwamtin tarayya.

Labarai Masu Nasaba

Da Dumi-dumi: Hukumar DSS Ta Yi Wa Ofishin EFCC Kawanya, Ta Hana Jami’an Shiga Ginin

Yadda Amurka Ta Yi Kokarin Amfani Da Nukiliya Wajen Tarwatsa Wata

ShareTweetSendShare
Previous Post

Yadda Ake Hada Kaltufa

Next Post

Sharhi: Siyasar Ubangida Da Zaben Shekarar 2023

Related

Da Dumi-dumi: Hukumar DSS Ta Yi Wa Ofishin EFCC Kawanya, Ta Hana Jami’an Shiga Ginin
Labarai

Da Dumi-dumi: Hukumar DSS Ta Yi Wa Ofishin EFCC Kawanya, Ta Hana Jami’an Shiga Ginin

45 mins ago
Yadda Amurka Ta Yi Kokarin Amfani Da Nukiliya Wajen Tarwatsa Wata
Rahotonni

Yadda Amurka Ta Yi Kokarin Amfani Da Nukiliya Wajen Tarwatsa Wata

1 hour ago
Gwamnatin Kano Za Ta Sake Bude Shari’ar Zargin Kisan Da Ake Yi Wa Alhassan Doguwa 
Labarai

Gwamnatin Kano Za Ta Sake Bude Shari’ar Zargin Kisan Da Ake Yi Wa Alhassan Doguwa 

3 hours ago
Sabon Gwamnan Kano Ya Kori Shugaban Hukumar Alhazai Na Jihar Da Wasu
Labarai

Sabon Gwamnan Kano Ya Kori Shugaban Hukumar Alhazai Na Jihar Da Wasu

3 hours ago
Kamfanin NNPCL Ya Goyi Bayan Cire Tallafin Man Fetur, Ya Yi Alkawarin Samar Da Wadataccen Mai
Labarai

Kamfanin NNPCL Ya Goyi Bayan Cire Tallafin Man Fetur, Ya Yi Alkawarin Samar Da Wadataccen Mai

4 hours ago
Tinubu Ya Taya Erdoğan Murnar Nasarar Cin Zaben Shugaban Kasar Turkiyya
Manyan Labarai

Tinubu Ya Taya Erdoğan Murnar Nasarar Cin Zaben Shugaban Kasar Turkiyya

15 hours ago
Next Post
Sharhi: Siyasar Ubangida Da Zaben Shekarar 2023

Sharhi: Siyasar Ubangida Da Zaben Shekarar 2023

LABARAI MASU NASABA

Da Dumi-dumi: Hukumar DSS Ta Yi Wa Ofishin EFCC Kawanya, Ta Hana Jami’an Shiga Ginin

Da Dumi-dumi: Hukumar DSS Ta Yi Wa Ofishin EFCC Kawanya, Ta Hana Jami’an Shiga Ginin

May 30, 2023
Yadda Amurka Ta Yi Kokarin Amfani Da Nukiliya Wajen Tarwatsa Wata

Yadda Amurka Ta Yi Kokarin Amfani Da Nukiliya Wajen Tarwatsa Wata

May 30, 2023
Gwamnatin Kano Za Ta Sake Bude Shari’ar Zargin Kisan Da Ake Yi Wa Alhassan Doguwa 

Gwamnatin Kano Za Ta Sake Bude Shari’ar Zargin Kisan Da Ake Yi Wa Alhassan Doguwa 

May 30, 2023
Sabon Gwamnan Kano Ya Kori Shugaban Hukumar Alhazai Na Jihar Da Wasu

Sabon Gwamnan Kano Ya Kori Shugaban Hukumar Alhazai Na Jihar Da Wasu

May 30, 2023
Kamfanin NNPCL Ya Goyi Bayan Cire Tallafin Man Fetur, Ya Yi Alkawarin Samar Da Wadataccen Mai

Kamfanin NNPCL Ya Goyi Bayan Cire Tallafin Man Fetur, Ya Yi Alkawarin Samar Da Wadataccen Mai

May 30, 2023
Kasar Sin Ta Tuntuba Tare Da Musayar Ra’ayi Da Dukkan Bangarori Game Da Warware Rikicin Ukraine A Siyasance

Kasar Sin Ta Tuntuba Tare Da Musayar Ra’ayi Da Dukkan Bangarori Game Da Warware Rikicin Ukraine A Siyasance

May 29, 2023
Sin Da Afirka Sun Fi Bukatar Kara Hadin Gwiwa Da Juna

Sin Da Afirka Sun Fi Bukatar Kara Hadin Gwiwa Da Juna

May 29, 2023
Tinubu Ya Taya Erdoğan Murnar Nasarar Cin Zaben Shugaban Kasar Turkiyya

Tinubu Ya Taya Erdoğan Murnar Nasarar Cin Zaben Shugaban Kasar Turkiyya

May 29, 2023
Sabon Gwamnan Sakkwato Ahmed Aliyu Ya Nemi Goyon Bayan ‘Yan Adawa A Jihar

Sabon Gwamnan Sakkwato Ahmed Aliyu Ya Nemi Goyon Bayan ‘Yan Adawa A Jihar

May 29, 2023
An Wallafa Littafi Kan Jawabin Shugaba Xi Jinping A Wajen Taron Kolin Kasar Sin Da Yankin Tsakiyar Asiya

An Wallafa Littafi Kan Jawabin Shugaba Xi Jinping A Wajen Taron Kolin Kasar Sin Da Yankin Tsakiyar Asiya

May 29, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.