ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, July 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

NPA Ta Ɗaura Ɗamarar Magance Matsalolin Kasuwanci Da Ƙasashen Waje

by Abubakar Abba
3 weeks ago
NPA

Hukumar Kula da Tashoshin Jiragen Ruwa ta Ƙasa NPA, a ƙarƙashin shugannacim Dakta Abubakar Ɗantsoho, ta ƙara ɗaura ɗamarar magance ƙalubalen da ke kawo cikas, a ɓangaren wanzar da samar da sauƙin yin kasuwanci.

Ta ɗauki wannan matakin ne, duba da ƙalubalen da ake samu a hanyoyin shiga da fice a Tashoshin Apapa da Tincan.

Dakta Ɗantsoho ne, ya bayar da wannan tabbacin yayin ganawa da masu ruwa da tsaki a shalkwar NPA, da ke a Marina.

ADVERTISEMENT

Shugaban ya sanar da cewa, NPA ta yanke shawarar lalubo da mafita, kan waɗanan ƙalubalen, wanda ya ce, tuni, NPA ta gano manyan ƙalubalen kuma za ta magance su.

A cewarsa, matsalolin akasari, sun kasance ne a kan hanyoyin shiga da fita, a Tashoshin Apapa da Tincan, musamman a hanyar zuwa Julius Berger da Oshodi da kuma a kan hanyar Wharf Road zuwa to Ikorodu tare da hanyar Surulere.

LABARAI MASU NASABA

Kyamar Baki: Shettima Ya Ja Kunnen Gwamnatin Afirka Ta Kudu

Yadda Kasar Sin Ta Samar Da Ci Gaba Na Bai Daya

Ya ci gaba da cewa, na biyun shi ne wuce iyaka, wanda a tsarin mu, akwai  ofishin yansanda da aka kafa domin sanya ido kan hanyoyin shiga da fice, a Tashoshin Ruwan ƙasar.

Kazalika, ya ce, akwai kuma rundunar ƴansanda ta jihar Legas, wanda zai yi wuya, aga ababen hawa na wuce sauran ababen hawa, wanda a wasu lokutan, ake samun tayar da Jijiyar Wuya, a tsakanin masu ababen hawan.

Ya ƙara da cewa, yayin ganawar, masu ruwan da tsaki, sun amince kan hanyoyin da a za a bi, domin yin haɗaka da sauran hukumomin, domin a  kawo ƙarshen matsalar.

“Hakan zai kuma magance karɓar cin hanci  da daƙile duk wani jinkiri da masu safarar shiga da kaya da fitarwa, a cikin Tashoshin,” Inji Ɗantsoho.

“Tuni mun ɗauki ƙudurin tabbatar da mun samar da kyakyawan yanayi, musamman domin samar da ƙarin walwalar gudanar da hada-hadar kasuwanci a cikin sauƙi wacce kuma ta kai irin mataki na ƙasauran ƙasashen da ke maƙwabtaka da Nijeriya,” A cewar Ɗantsoho.

Shugaban na NPA, ya kuma ƙara nanata ƙudurinsa na ɗaukar dukkan matakan da suka kamata, domin saiat fannin sufurin Jiragen Ruwan ƙasar, duba da cewa, Nijeriya ke kan gaba, a fannin a Afrika da kuma a Afirka ta Tsakiya, wanda hakan ya kuma haura, har zuwa sauran ƙasashe.

A jawabinsa tun da farko Mataimakin Sifeta Janar na ƴansanda da ke kula da zirga-zirgar a Tashoshin Okunade Ronke, ya jaddda buƙaar yin aiki tare da sauran masu ruwa da tsaki a fannin, domin a magance waɗannan ƙalubalen, da ke kawo cikas.

Kan batun wuce ababen hawa ba bisa ƙa’ida ba, mun amince za mu kafa tawagar jami’an tsaro ta musamman a tsakain jihar Legas da masu ruwa da tsaki, domin mu samar da sauƙin yin kasuwancin da kuma samar da kyakyawan yanayi.

NPA
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Nijeriya Ta Tabka Asarar Naira Biliyan 2.61 A Samar Da Wuta A Zangon Farko Na 2026 —NERC
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    NPA Ta Goyi Bayan Yarjejeniyar Shirin Bayar Da Horo Na Musamman Domin Tafiyar Da Tashoshin Jiragen Ruwa
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Dalilin Da Ya Sa Aka Horar Da Manoman Tumatir 100 A Garin Zariya
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Dalilin Da Ya Sa Kungiyar NCTR Ta Jinjina Wa Shugaban NPA

MASU ALAKA

Kashim Shettima Ya Mayar Da Martani Kan Tsadar Rayuwa
Labarai

Kyamar Baki: Shettima Ya Ja Kunnen Gwamnatin Afirka Ta Kudu

July 24, 2026
Yadda Kasar Sin Ta Samar Da Ci Gaba Na Bai Daya
Ra'ayi Riga

Yadda Kasar Sin Ta Samar Da Ci Gaba Na Bai Daya

July 24, 2026
Wani Dalilin Da Ya Sa Al’Ummar Afirka Ke Kaunar Kasar Sin Shi Ne Yadda Take Kokarin Zuba Musu Jari
Labarai

Wani Dalilin Da Ya Sa Al’Ummar Afirka Ke Kaunar Kasar Sin Shi Ne Yadda Take Kokarin Zuba Musu Jari

July 24, 2026
Next Post
Matsalar Tsaro: Gwamnatin Tarayya Ta Nemi Taimakon Ƙasashen Waje

Uwargidan Shugaban Ƙasa Ta Ƙaddamar Da Muhimman Ayyukan Ci Gaba A Jihar Jigawa

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Kara Kamfanoni 14 Na Tarayyar Turai Cikin Jerin Wadanda Aka Hana Fitar Masu Da Kaya

Sin Ta Kara Kamfanoni 14 Na Tarayyar Turai Cikin Jerin Wadanda Aka Hana Fitar Masu Da Kaya

July 24, 2026
Kashim Shettima Ya Mayar Da Martani Kan Tsadar Rayuwa

Kyamar Baki: Shettima Ya Ja Kunnen Gwamnatin Afirka Ta Kudu

July 24, 2026
Yadda Kasar Sin Ta Samar Da Ci Gaba Na Bai Daya

Yadda Kasar Sin Ta Samar Da Ci Gaba Na Bai Daya

July 24, 2026
Hatsin Da Kasar Sin Ta Girbe Da Lokacin Zafin Bana Ya Zarce Tan Miliyan 150

Hatsin Da Kasar Sin Ta Girbe Da Lokacin Zafin Bana Ya Zarce Tan Miliyan 150

July 24, 2026
Wani Dalilin Da Ya Sa Al’Ummar Afirka Ke Kaunar Kasar Sin Shi Ne Yadda Take Kokarin Zuba Musu Jari

Wani Dalilin Da Ya Sa Al’Ummar Afirka Ke Kaunar Kasar Sin Shi Ne Yadda Take Kokarin Zuba Musu Jari

July 24, 2026
NLC Ta Yi Barazanar Daukar Matakin Yajin Aiki Kan Albashi Mafi Karanci

NLC Ta Yi Barazanar Daukar Matakin Yajin Aiki Kan Albashi Mafi Karanci

July 24, 2026
Sin Tana Son More Damammakin Fasahar AI a Maimakon Babakere a Wannan Bangare Da Kasashen Yamma Suka Dade Suna Yi

Sin Tana Son More Damammakin Fasahar AI a Maimakon Babakere a Wannan Bangare Da Kasashen Yamma Suka Dade Suna Yi

July 24, 2026
Kwairanga Ya Kafa Tarihi A Shugabancin Hukumar Kula Da Kasuwar Hannun Jari Ta Nijeriya

Kwairanga Ya Kafa Tarihi A Shugabancin Hukumar Kula Da Kasuwar Hannun Jari Ta Nijeriya

July 24, 2026
Yadda Kotun Daukaka Kara Ta Kama Hanyar Cin Gashin Kanta

Yadda Kotun Daukaka Kara Ta Kama Hanyar Cin Gashin Kanta

July 24, 2026
Yadda ‘Yan Spain Suka Mamaye Kyaututtukan Kofin Duniya

Yadda ‘Yan Spain Suka Mamaye Kyaututtukan Kofin Duniya

July 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.