ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, July 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

NPA Ta Ɗaura Ɗamarar Magance Matsalolin Kasuwanci Da Ƙasashen Waje

by Abubakar Abba
8 hours ago
NPA

Hukumar Kula da Tashoshin Jiragen Ruwa ta Ƙasa NPA, a ƙarƙashin shugannacim Dakta Abubakar Ɗantsoho, ta ƙara ɗaura ɗamarar magance ƙalubalen da ke kawo cikas, a ɓangaren wanzar da samar da sauƙin yin kasuwanci.

Ta ɗauki wannan matakin ne, duba da ƙalubalen da ake samu a hanyoyin shiga da fice a Tashoshin Apapa da Tincan.

Dakta Ɗantsoho ne, ya bayar da wannan tabbacin yayin ganawa da masu ruwa da tsaki a shalkwar NPA, da ke a Marina.

ADVERTISEMENT

Shugaban ya sanar da cewa, NPA ta yanke shawarar lalubo da mafita, kan waɗanan ƙalubalen, wanda ya ce, tuni, NPA ta gano manyan ƙalubalen kuma za ta magance su.

A cewarsa, matsalolin akasari, sun kasance ne a kan hanyoyin shiga da fita, a Tashoshin Apapa da Tincan, musamman a hanyar zuwa Julius Berger da Oshodi da kuma a kan hanyar Wharf Road zuwa to Ikorodu tare da hanyar Surulere.

LABARAI MASU NASABA

Akwai Barazanar Ƙaruwar Yunwa A Arewacin Nijeriya – Peter Obi

Pakistan Ta Kashe Mutum 36 A Hare-haren Da Ta Kai Kan Iyakarta Da Afghanistan

Ya ci gaba da cewa, na biyun shi ne wuce iyaka, wanda a tsarin mu, akwai  ofishin yansanda da aka kafa domin sanya ido kan hanyoyin shiga da fice, a Tashoshin Ruwan ƙasar.

Kazalika, ya ce, akwai kuma rundunar ƴansanda ta jihar Legas, wanda zai yi wuya, aga ababen hawa na wuce sauran ababen hawa, wanda a wasu lokutan, ake samun tayar da Jijiyar Wuya, a tsakanin masu ababen hawan.

Ya ƙara da cewa, yayin ganawar, masu ruwan da tsaki, sun amince kan hanyoyin da a za a bi, domin yin haɗaka da sauran hukumomin, domin a  kawo ƙarshen matsalar.

“Hakan zai kuma magance karɓar cin hanci  da daƙile duk wani jinkiri da masu safarar shiga da kaya da fitarwa, a cikin Tashoshin,” Inji Ɗantsoho.

“Tuni mun ɗauki ƙudurin tabbatar da mun samar da kyakyawan yanayi, musamman domin samar da ƙarin walwalar gudanar da hada-hadar kasuwanci a cikin sauƙi wacce kuma ta kai irin mataki na ƙasauran ƙasashen da ke maƙwabtaka da Nijeriya,” A cewar Ɗantsoho.

Shugaban na NPA, ya kuma ƙara nanata ƙudurinsa na ɗaukar dukkan matakan da suka kamata, domin saiat fannin sufurin Jiragen Ruwan ƙasar, duba da cewa, Nijeriya ke kan gaba, a fannin a Afrika da kuma a Afirka ta Tsakiya, wanda hakan ya kuma haura, har zuwa sauran ƙasashe.

A jawabinsa tun da farko Mataimakin Sifeta Janar na ƴansanda da ke kula da zirga-zirgar a Tashoshin Okunade Ronke, ya jaddda buƙaar yin aiki tare da sauran masu ruwa da tsaki a fannin, domin a magance waɗannan ƙalubalen, da ke kawo cikas.

Kan batun wuce ababen hawa ba bisa ƙa’ida ba, mun amince za mu kafa tawagar jami’an tsaro ta musamman a tsakain jihar Legas da masu ruwa da tsaki, domin mu samar da sauƙin yin kasuwancin da kuma samar da kyakyawan yanayi.

NPA
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Me Ya Sa Har Yanzu Manoma A Arewa Suka Gwammace Yin Noma Da Galmar Shanu
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Dalilin Masu Kiwon Kajin Gidan Gona Na Sukar Haɗakar Gwamnatin Tarayya Da Chana
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Abin Da Ya Sa Matatar Ɗangote Ta Ƙaryata Iƙirarin Dillalan Man Fetur 
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Gwamnatin Tarayya Ta Raba Wa Manoma 2,930 Buhun Taki 11,720 A Abuja

MASU ALAKA

Akwai Barazanar Ƙaruwar Yunwa A Arewacin Nijeriya – Peter Obi
Labarai

Akwai Barazanar Ƙaruwar Yunwa A Arewacin Nijeriya – Peter Obi

July 4, 2026
Pakistan Ta Kashe Mutum 36 A Hare-haren Da Ta Kai Kan Iyakarta Da Afghanistan
Labarai

Pakistan Ta Kashe Mutum 36 A Hare-haren Da Ta Kai Kan Iyakarta Da Afghanistan

July 4, 2026
Kwankwasiyya Ta Buƙaci A Binciki Zargin Kasafin Kuɗin PFIPC
Manyan Labarai

Kwankwasiyya Ta Buƙaci A Binciki Zargin Kasafin Kuɗin PFIPC

July 4, 2026
Next Post
Matsalar Tsaro: Gwamnatin Tarayya Ta Nemi Taimakon Ƙasashen Waje

Uwargidan Shugaban Ƙasa Ta Ƙaddamar Da Muhimman Ayyukan Ci Gaba A Jihar Jigawa

LABARAI MASU NASABA

Akwai Barazanar Ƙaruwar Yunwa A Arewacin Nijeriya – Peter Obi

Akwai Barazanar Ƙaruwar Yunwa A Arewacin Nijeriya – Peter Obi

July 4, 2026
Pakistan Ta Kashe Mutum 36 A Hare-haren Da Ta Kai Kan Iyakarta Da Afghanistan

Pakistan Ta Kashe Mutum 36 A Hare-haren Da Ta Kai Kan Iyakarta Da Afghanistan

July 4, 2026
Kwankwasiyya Ta Buƙaci A Binciki Zargin Kasafin Kuɗin PFIPC

Kwankwasiyya Ta Buƙaci A Binciki Zargin Kasafin Kuɗin PFIPC

July 4, 2026
Matsalar Tsaro: Gwamnatin Tarayya Ta Nemi Taimakon Ƙasashen Waje

Gwamnatin Tarayya Ta Bayyana Dalilanta Na Sake Fasalin Hukumar NYSC

July 4, 2026
Gwamnan Katsina Ya Kai Ziyarar Duba Aikin Cibiyar Gyaran Motoci Mai Amfani Da Hasken Rana

Gwamnan Katsina Ya Kai Ziyarar Duba Aikin Cibiyar Gyaran Motoci Mai Amfani Da Hasken Rana

July 4, 2026
Yadda Ayyukan Titunan Gwamnan Kaduna Suka Farfaɗo Da Ilimi Da Kiwon Lafiya Da Noma A Sabon Gari

Yadda Ayyukan Titunan Gwamnan Kaduna Suka Farfaɗo Da Ilimi Da Kiwon Lafiya Da Noma A Sabon Gari

July 4, 2026
Matsalar Tsaro: Gwamnatin Tarayya Ta Nemi Taimakon Ƙasashen Waje

Uwargidan Shugaban Ƙasa Ta Ƙaddamar Da Muhimman Ayyukan Ci Gaba A Jihar Jigawa

July 4, 2026
Matsalar Tsaro: Gwamnatin Tarayya Ta Nemi Taimakon Ƙasashen Waje

NPA Ta Ɗaura Ɗamarar Magance Matsalolin Kasuwanci Da Ƙasashen Waje

July 4, 2026
Me Ya Sa Har Yanzu Manoma A Arewa Suka Gwammace Yin Noma Da Galmar Shanu

Me Ya Sa Har Yanzu Manoma A Arewa Suka Gwammace Yin Noma Da Galmar Shanu

July 4, 2026
Matsalar Tsaro: Gwamnatin Tarayya Ta Nemi Taimakon Ƙasashen Waje

Yadda Jihohi Suka Fara Ɗanɗana Ambaliyar Ruwa A Daminar Bana

July 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.