• Leadership Hausa
Thursday, November 30, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

PSG Na Duba Yiwuwar Sayar Da Mbappe Kafin Kwantiraginsa Ya Kare

by Rabilu Sanusi Bena
6 months ago
in Wasanni
0
PSG Na Duba Yiwuwar Sayar Da Mbappe Kafin Kwantiraginsa Ya Kare
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kungiyar kwallon kafa ta Paris Saint Germain da ke buga gasar Ligue 1 ta kasar Faransa, na duba yiwuwar sayar da tauraron dan wasanta, Kylian Mbappe a bana domin guje wa rasa shi a badi inda kwantiraginsa zai kare.

Mbappe ya aike wa PSG wakisar cewar ba zai kara rattaba hannu kan wani sabon kwantiragi ba, hakan ya sa kungiyar ke shawarar rabuwa da shi tun yanzu don gujewa rasa shi a kyuata yayin da kwantiraginsa ya kare a karshen kakar badi.

  • Sin Na Adawa Da Matsin Lambar Amurka Ga Kamfanonin Sin Karkashin Takunkuman Amurka Kan Iran
  • Zan Iya Durkusa Wa Zababbun Sanatoci Don Su Zabi Akpabio — Shettima

Real Madrid ta nuna sha’awar daukar dan wasan amma ya watsa mata kasa a ido, amma barin kungiyar da Karim Benzema ya yi ka iya kara janyo hankalin kungiyar wajen neman Mbappe.

Kylian Mbappe wanda ya zo PSG a matsayin aro kafin su saye shi daga Monaco a kan kudi Yuro miliyan 180 ya zura kwallaye 212 a wasanni 260 da ya buga, kuma ya jefawa kasarsa Faransa kwallaye 38 a wasanni 68 ciki har da kwallo uku rigis da ya jefa a wasan karshe na gasar kofin duniya da suka buga da kasar Ajantina.

Mbappe ka iya zama shahararren dan wasa na biyu da zai bar kungiyar a bana bayan da Lionel Messi ya yanke shawarar barin kungiyar a bana.

Labarai Masu Nasaba

Barcelona Ta Tsallaka Mataki Na Falan Daya Bayan Doke Porto

Kofin Duniya Na Matasa ‘Yan Kasa Da Shekaru 17: Kasar Faransa Ta Tsallaka Zagayen Karshe

Tags: FaransaKwallon KafaKwantaragiMbappePSGReal Madrid
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kishin Kasa Mabudin Ci Gabar Kasar Sin

Next Post

Hatsarin Mota Ya Yi Ajalin Kwamishinan Tarayya A Yobe

Related

Barcelona Ta Tsallaka Mataki Na Falan Daya Bayan Doke Porto
Wasanni

Barcelona Ta Tsallaka Mataki Na Falan Daya Bayan Doke Porto

17 hours ago
Kofin Duniya Na Matasa ‘Yan Kasa Da Shekaru 17: Kasar Faransa Ta Tsallaka Zagayen Karshe
Wasanni

Kofin Duniya Na Matasa ‘Yan Kasa Da Shekaru 17: Kasar Faransa Ta Tsallaka Zagayen Karshe

1 day ago
UEFA Champions League: Za Mu Taka Leda Tamkar  A Wasan Karshe – Xavi
Wasanni

UEFA Champions League: Za Mu Taka Leda Tamkar  A Wasan Karshe – Xavi

2 days ago
Ko Zai Yiwu A Kori Manchester City Da Liverpool Daga Gasar Firimiya?
Wasanni

Ko Zai Yiwu A Kori Manchester City Da Liverpool Daga Gasar Firimiya?

4 days ago
Za A Yi Gwanjon Rigunan Messi Na Gasar Kofin Duniya Ta 2022 Da Kudi Tsagwagwa
Wasanni

Za A Yi Gwanjon Rigunan Messi Na Gasar Kofin Duniya Ta 2022 Da Kudi Tsagwagwa

4 days ago
Firimiyar Ingila: Man City Za Ta Karbi Bakuncin Liverpool A Etihad
Rahotonni

Firimiyar Ingila: Man City Za Ta Karbi Bakuncin Liverpool A Etihad

5 days ago
Next Post
Hatsarin Mota Ya Yi Ajalin Kwamishinan Tarayya A Yobe

Hatsarin Mota Ya Yi Ajalin Kwamishinan Tarayya A Yobe

LABARAI MASU NASABA

NNPP

NNPP Ta Nemi EU, Amurka Da AU Su Kawo Mata Dauki Kan Zaben Gwamnan Kano

November 29, 2023
Ya Dace Kasashen Da Suka Ci Gaba Su Cika Alkawuran Da Suka Yi Game Da Sauyin Yanayi

Ministan Wajen Sin Ya Jaddada Shawarar Kafa Kasashe 2 A Matsayin Hanyar Warware Rikicin Falasdinu Da Isra’ila

November 29, 2023
Auto Draft

Ya Dace Kasashen Da Suka Ci Gaba Su Cika Alkawuran Da Suka Yi Game Da Sauyin Yanayi

November 29, 2023
Labarin Zamanintarwa Irin Na Kasar Sin: Kimiyya Na Taimakawa Manoma Fita Daga Kangin Talauci

Labarin Zamanintarwa Irin Na Kasar Sin: Kimiyya Na Taimakawa Manoma Fita Daga Kangin Talauci

November 29, 2023
OECD: Gdpn Sin Zai Karu Da Kashi 5.2 A 2023

OECD: Gdpn Sin Zai Karu Da Kashi 5.2 A 2023

November 29, 2023
Sanatocin Arewacin Nijeriya Sun Matsa Wa Tinubu Lamba Kan Sake Bude Iyakar Nijar

Sanatocin Arewacin Nijeriya Sun Matsa Wa Tinubu Lamba Kan Sake Bude Iyakar Nijar

November 29, 2023
Sin Na Ba Da Gudummawa Wajen Samar Da Abinci Da Tsarin Samar Da Kaya A Duniya

Sin Na Ba Da Gudummawa Wajen Samar Da Abinci Da Tsarin Samar Da Kaya A Duniya

November 29, 2023
An Kammala Aikin Bututun Karkashin Ruwa Na Sabuwar Hanyar Sin Da Ta Ratsa Teku

An Kammala Aikin Bututun Karkashin Ruwa Na Sabuwar Hanyar Sin Da Ta Ratsa Teku

November 29, 2023
Da Dumi-dumi: Kotun Daukaka Kara Ta Ayyana Ranar Yanke Hukunci Kan Kujerar Gwamnan Adamawa

Da Dumi-dumi: Kotun Daukaka Kara Ta Ayyana Ranar Yanke Hukunci Kan Kujerar Gwamnan Adamawa

November 29, 2023
Xi Ya Kai Rangadin Aiki A Birnin Shanghai

Xi Ya Kai Rangadin Aiki A Birnin Shanghai

November 29, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.