ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, September 10, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ranar Juma’a Za A Idi A Turkiyya

by Sadiq
3 years ago
Turkiyya

Hukumomi a Kasar Turkiyya sun sanar da cewa za a yi bikin karamar sallar Idi a kasar a ranar Juma’a 21 ga watan Afrilun 2023 hakan na nuni da cewa za su ajiye Azumi a wannan ranar.

Hukumar kula da harkokin Addini ta kasar Turkiyya ce ta sanar da hakan, ta ce, al’ummar kasar sun azumci watan Ramadana na tsawon kwanaki 29 da suka fara daga ranar 23 ga watan Maris zuwa 20 ga watan Afrilu.

  • Kasashen Yamma Na Shafawa Sin Bakin Fenti Bisa Fakewa Da Karuwar Jama’ar Indiya
  • Gwamnatin Tarayya Za Ta Kwaso Daliban Nijeriya Bayan Barkewar Rikici A Sudan

Kamar yadda kafar Morocco World News ta nakalta, inda musulmai za su kasance cikin farin ciki domin shaida bikin Idi na sallah karama.

ADVERTISEMENT

Kana bikin na kasancewa dama wajen nuna godiya ga Allah bisa kammala gudanar da ibadar Azumi da al’ummar musulmai suka yi.

Kasar Tukiya ta maida hankali wajen jawo hankalin masu hannu da shuni da su taimaki marasa karfi a cikin al’umma da nuna soyayya da kauna ga wadanda aka raunata sakamakon matsaloli daban-daban da suka riske su.

LABARAI MASU NASABA

Nijar Da Canada Sun Ƙulla Yarjejeniyar Gina Sabuwar Matatar Mai A Jihar Dosso

Kotun ICC Ta Yi Watsi Da Sabbin Takunkuman Amurka Kan Jami’anta

A ranar 6 ga Fabrairu, 2023, wata mummunar girgizar kasa ta afku a kudanci da tsakiyar Turkiya, da arewaci da yammacin Syria, wanda ya yi sanadin mutuwar mutane sama da 50,000

Babban malamin addinin musulunci a Turkiyya Kuma shugaban Majalisar ta harkokin addinin musulunci, Ali Erbas, ya ce, taken watan Ramadan na bana shi ne nuna goyon baya ga wadanda suka jikkata domin samun damar taimaka musu.

Shi dai bikin Eid Al Fitr Rana ce ta farko da al’ummar musulmai ke bude baki bayan watan Ramadana su na azumi. Lamarin da ke bayar da dama wajen ziyarce-ziyarce da gaishe-gaishen juna.

MASU ALAKA

Turkiyya
Kasashen Ketare

Nijar Da Canada Sun Ƙulla Yarjejeniyar Gina Sabuwar Matatar Mai A Jihar Dosso

August 23, 2026
Turkiyya
Kasashen Ketare

Kotun ICC Ta Yi Watsi Da Sabbin Takunkuman Amurka Kan Jami’anta

August 23, 2026
Turkiyya
Kasashen Ketare

Rasha Da Ukraine Sun Zafafa Hare-hare Kan Juna Bayan Yaƙinsu Ya Ɗauki Sabon Salo

August 22, 2026
Next Post
Peng Liyuan Ta Gana Da Uwar Gidan Shugaban Gabon

Peng Liyuan Ta Gana Da Uwar Gidan Shugaban Gabon

LABARAI MASU NASABA

Turkiyya

Jerin Bankuna 32 Da Aka Amince Su Sayar Da Hannun Jarin Matatar Dangote

September 10, 2026
Turkiyya

Uganda Za Ta Fara Fitar Da Man Fetur Zuwa Ƙasashen Waje

September 10, 2026
Cutar Mashaƙo Ta Ɓarke A Kano, Katsina Da Filato

Mashaƙo: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Sun Kai 27 A Filato

September 10, 2026
An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

Wane Ne Dan Shagamu: Su Wane Ne Suka Kashe Shi A Kano?

September 10, 2026
Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara

Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara

September 10, 2026
Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

September 10, 2026
’Yansanda Sun Kama Wadda Ta Yaɗa Labarin OPay Zai Daina Aiki A Nijeriya

’Yansanda Sun Kama Wadda Ta Yaɗa Labarin OPay Zai Daina Aiki A Nijeriya

September 10, 2026
2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato

2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato

September 10, 2026
Zabe: Gwamnatin Kano Ta Taƙaita Zirga-zirgar Mutane Da Ababen Hawa

Gwamna Yusuf Ya Umarci Jami’an Tsaro Su Gano Waɗanda Suka Kashe Danshagamu

September 10, 2026
Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

September 9, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.