ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, July 14, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Iran Ta Zargi Amurka Da Karya Yarjejeniyar Tsagaita Wutar Da Ke Tsakaninsu

by Rabi'u Ali Indabawa
2 months ago

Iran ta zargi Amurka da karya yarjejeniyar tsagaita wutar da ke tsakaninsu, bayan da mahukuntan birnin Washington suka bayar da umarnin kai farmakin kan cibiyar harba makamai masu linzami da kuma jiragen ruwan yaƙin Iran a cikin daren da ya gabata.

Mai magana da yawun rundunar sojin Amurka Tim Hawkins, ya ce sun kai farmakin ne domin kare kai daga duk wata barzana da za ta iya fitowa daga dakarun Iran musamman ma a ɓangaren kudancin ƙasar.

Sanarwar ta ƙara da cewa an kai hare-haren ne kan cibiyoyin da Iran ke amfani da su domin harba makamai masu linzami, da kuma jiragen sojin ruwan ƙasar da ke ƙoƙarin dasa nakiyoyi a teku. Kuma wannan shi ne karon farko bayan share makonnin 7 babu tsokana a tsakaninsu.

ADVERTISEMENT

Makomar yarjejeniyar tsagaita wuta da ke tsakanin amurka da iran?

Sakataren Harkokin Wajen Amurka Marco Rubio da ke ziyara a ƙasar Indiya, ya ce duk da farmakin da dakarunsu suka kai, yarjejeniyar tsagaita wutar na nan daram, kazalika tataunawar da ɓangarorin biyu ke yi a Ƙatar za  ta ci gaba, yana mai cewa ga alama ana ma dab da cimma yarjejeniya.

LABARAI MASU NASABA

Yadda Jana’izar Ruhullah Khomeini Ta Shiga Kundin Tarihi Na Guinness

Iran Ta Harba Wa Jiragen Ruwa Makamai Masu Linzami A Mashigar Hormuz

Sai dai ma’aikatar harkokin wajen Iran ta bayyana harin da Amurka ta kai a yankin Bandar Abas mai tsahar jiragen ruwa a matsayin karya yarjejeniyar tsagaita wuta da ke tsakaninsu, yayin da Rundunar Sojin Iran ɗin ke cewa ta harbo wani jirgi maras matuƙi mallakin Amurka lokacin da ya shiga sararin samaniyar ƙasar.

Inda tattaunawar Amurka da Iran ta fi karkata

Bayanai na nuni da cewa, Amurka da Iran na tattaunawa ne wannan karo kan abubuwa 14 a maimakon 20, amma batun sako wa Iran bilyoyin kuɗaɗe da Amurka ta riƙe a sassan duniya, da janyewar dakarun Amurka daga Gabas ta Tsakiya, da tabbatar da cewa ba wani jami’in sojin Amurka a Hormuz, da kawo ƙarshen duk wasu hare-hare da Isra’ila ke kai wa ƙasar Lebanon da dai sauransu, su ne suka fi ɗaukar hankula a zaman da ake yi a birnin Doha ƙasar Ƙatar.

Tasirin harin Amurka kan Iran a kasuwannin Duniya

Tasirin da wannan mataki ya yi shi ne, haifar da fargaba a tsakanin al’ummomin ƙasashen Yankin Gulf da kuma su kansu al’ummar ƙasar Iran, bayan share makwanni na tsagaita wuta, daga nan kuma an ɗan samu hauhawar farashin man fetur a kasuwannin duniya saboda fargaba.

Rabi'u Ali Indabawa
+ postsBio
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Wasu Fusatattun Mutane Sun Lakaɗa Wa Mutum Biyu Duka Har Lahira A Kaduna
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Mun Ɗauki Nauyin Karatun Masu Digiri Ta Hanyar Sayar Da Ƙosai Da Ƙuli-ƙuli —Wasu Ƴan Kasuwa
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Adadin Mutanen Da Tsananin Zafi Ya Kashe A Turai Ya Haura Dubu 1,300 —WHO
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Pakistan Ta Kashe Mutum 36 A Hare-haren Da Ta Kai Kan Iyakarta Da Afghanistan

MASU ALAKA

Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya
Kasashen Ketare

Yadda Jana’izar Ruhullah Khomeini Ta Shiga Kundin Tarihi Na Guinness

July 10, 2026
Iran Ta Harba Wa Jiragen Ruwa Makamai Masu Linzami A Mashigar Hormuz
Manyan Labarai

Iran Ta Harba Wa Jiragen Ruwa Makamai Masu Linzami A Mashigar Hormuz

July 7, 2026
Adadin Mutanen Da Tsananin Zafi Ya Kashe A Turai Ya Haura Dubu 1,300 —WHO
Kasashen Ketare

Adadin Mutanen Da Tsananin Zafi Ya Kashe A Turai Ya Haura Dubu 1,300 —WHO

July 5, 2026
Next Post
Dambazau Ya Karɓi Aiki A Matsayin Jakadan Nijeriya A China

Dambazau Ya Karɓi Aiki A Matsayin Jakadan Nijeriya A China

LABARAI MASU NASABA

Tsaka mai wuyar Infantino da Koma bayan mulkin yamma

Tsaka mai wuyar Infantino da Koma bayan mulkin yamma

July 14, 2026
“Buhari Ya Taɓa tambaya Ta Mutane Nawa Na Kashe Saboda Yawan Azumin Dana Ke Yi”

“Buhari Ya Taɓa tambaya Ta Mutane Nawa Na Kashe Saboda Yawan Azumin Dana Ke Yi”

July 14, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Ce Za A Gurfanar Da Tubabbun ’Yan ta’addan Da Suka Sake Aikata Manyan Laifuka

Gwamnatin Tarayya Ta Ce Za A Gurfanar Da Tubabbun ’Yan ta’addan Da Suka Sake Aikata Manyan Laifuka

July 14, 2026
Tinubu Ya Gana da Gwamnan Kwara Bayan Harin Ta’addanci Da Ya Yi Ajalin Sama Da Mutane 160

Kyawawan Manufofin Buhari Za Su Ci Gaba Da Yi Wa ’Yan Nijeriya Tasiri – Tinubu

July 14, 2026
Abin Da Ake Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin” Da Aka Yanke Wa Sin Na Kashin Kanta Ba Shi Da Wani Amfani

Abin Da Ake Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin” Da Aka Yanke Wa Sin Na Kashin Kanta Ba Shi Da Wani Amfani

July 13, 2026
Tafiye-tafiyen Fasinjojin Jirgin Kasa A Kasar Sin Sun Haura Biliyan 2.3 A Rabin Farko Na Bana

Tafiye-tafiyen Fasinjojin Jirgin Kasa A Kasar Sin Sun Haura Biliyan 2.3 A Rabin Farko Na Bana

July 13, 2026
Gwamnatin Tarayya Za Ta Ƙaddamar Da Tsarin Daƙile Rugujewar Gine-Gine

Gwamnatin Tarayya Za Ta Ƙaddamar Da Tsarin Daƙile Rugujewar Gine-Gine

July 13, 2026
Me Ya Sa Ake Ganin Afrika Na Da Damar Taka Rawa A Tsarin Tattalin Arzikin Duniya?

Me Ya Sa Ake Ganin Afrika Na Da Damar Taka Rawa A Tsarin Tattalin Arzikin Duniya?

July 13, 2026
Jiragen Kasan Sin Sun Yi Tafiye-Tafiyen Fasinjoji Sama Da Biliyan 2.3 A Rabin Farko Na Bana

Jiragen Kasan Sin Sun Yi Tafiye-Tafiyen Fasinjoji Sama Da Biliyan 2.3 A Rabin Farko Na Bana

July 13, 2026
Kotu Ta Hana INEC Amincewa Da Tarukan ADC Ƙarƙashin Jagorancin David Mark

Kotu Ta Hana INEC Amincewa Da Tarukan ADC Ƙarƙashin Jagorancin David Mark

July 13, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.