ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, September 10, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Rundunar ‘Yansanda Ta Rage Mukamin Insifekta Zuwa Sajent Kan Musguna Wa Farar Hula

by Khalid Idris Doya
3 years ago
'Yansanda

Rundunar ‘yansandan Nijeriya (NPF) ta rage mukamin wani jami’inta mai suna Adejoh Siaka daga Insifekta zuwa Sajent bayan kamasa balo-balo a wani faifayin bidiyo yana cin mutuncin wani direba a jihar Ribas.

A wata sanarwar da Kakakin hukumar, CSP Olumuyiwa Adejobi, ya ce, hakan ya biyo bayan korafe-korafen da aka shigar wanda aka gabatar da hujja mai karfi a faifayin bidiyo da ya yadu sosai a social media a ranar Lahadi 9 ga watan Afrilu, 2023 da ke nuna yadda dan sandan ya take dokar aiki da tsarin gudanar da aiki wajen musgunawar a Emouha da ke jihar Ribas.

  • Da Dumi-dumi: Dalibai Mata 8 Da Aka Sace A Kaduna Sun Tsere Daga Sansanin ‘yan ta’adda

Kazalika, wani dan sanda Sajent Ndiwa Kpuebari, da ya kasance a wajen da abun ya faru amma bai tabuka komai wajen hana wannan mummunar aika-aikar na tir da janyo abin kunyan ba, ya sha kakkausar gargadi da jan kunne.

ADVERTISEMENT

Kazalika, wani jami’in kuma Insifekta Friday Obaka, da aka tuhuma kan laifin amma daga baya aka gano baya ma nan a wajen da abun ya faru, an sallameshi ba tare da wani sharadi ba bayan gano bai ma wajen da lamarin ya wakana.

Kazalika, rundunar ta kuma ce, dukkanin ‘yansandan uku an sauya musu wajen aiki daga Shalkwatar hukumar a Ribas zuwa wasu wuraren domin cigaba da gudanar da aikinsu.

LABARAI MASU NASABA

Jerin Bankuna 32 Da Aka Amince Su Sayar Da Hannun Jarin Matatar Dangote

Uganda Za Ta Fara Fitar Da Man Fetur Zuwa Ƙasashen Waje

Har-ila-yau, Insifekta-janar na hukumar ‘yansandan kasa ya gargadi jami’ansa da ke gudanar da aikinsu bisa kwarewa da bin dokoki da ka’idojin aiki a kowani lokaci tare da kare hakkokin fararen hula kamar yadda yake a kundin tsarin mulkin kasa na 1999 da aka yi wa kwaskwarima.

'Yansanda
Khalid Idris Doya
+ postsBio
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Yaro Ya Harbe Kansa Har Lahira Bayan Mafarauci Ya Yi Sakaci Da Bindigarsa A Bauchi
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    An Kama Mutane 5 Da Sassan Jikin Ɗan’Adam Za Su Yi Tsafi A Bauchi
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Tsohon Mai Neman Takarar Gwamnan Bauchi, Bala Jibrin, Ya Fice Daga APC Kan Zargin Ɗoki-ɗora

MASU ALAKA

'Yansanda
Labarai

Jerin Bankuna 32 Da Aka Amince Su Sayar Da Hannun Jarin Matatar Dangote

September 10, 2026
'Yansanda
Labarai

Uganda Za Ta Fara Fitar Da Man Fetur Zuwa Ƙasashen Waje

September 10, 2026
Cutar Mashaƙo Ta Ɓarke A Kano, Katsina Da Filato
Manyan Labarai

Mashaƙo: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Sun Kai 27 A Filato

September 10, 2026
Next Post
Kasar Sin: Ba Abun Mamaki Ba Ne Don Amurka Ta Bibiyi Bayanan Sirri Na Masu Amfani Da Shafukan Sada Zumunta

Kasar Sin: Ba Abun Mamaki Ba Ne Don Amurka Ta Bibiyi Bayanan Sirri Na Masu Amfani Da Shafukan Sada Zumunta

LABARAI MASU NASABA

'Yansanda

Jerin Bankuna 32 Da Aka Amince Su Sayar Da Hannun Jarin Matatar Dangote

September 10, 2026
'Yansanda

Uganda Za Ta Fara Fitar Da Man Fetur Zuwa Ƙasashen Waje

September 10, 2026
Cutar Mashaƙo Ta Ɓarke A Kano, Katsina Da Filato

Mashaƙo: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Sun Kai 27 A Filato

September 10, 2026
An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

Wane Ne Dan Shagamu: Su Wane Ne Suka Kashe Shi A Kano?

September 10, 2026
Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara

Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara

September 10, 2026
Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

September 10, 2026
’Yansanda Sun Kama Wadda Ta Yaɗa Labarin OPay Zai Daina Aiki A Nijeriya

’Yansanda Sun Kama Wadda Ta Yaɗa Labarin OPay Zai Daina Aiki A Nijeriya

September 10, 2026
2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato

2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato

September 10, 2026
Zabe: Gwamnatin Kano Ta Taƙaita Zirga-zirgar Mutane Da Ababen Hawa

Gwamna Yusuf Ya Umarci Jami’an Tsaro Su Gano Waɗanda Suka Kashe Danshagamu

September 10, 2026
Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

September 9, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.