ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, August 3, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sadiq Umar Da Bello El-Rufai Sun Sayi Ƙungiyar Rancher Bees FC Ta Kaduna

by Rabilu Sanusi Bena
12 months ago
Sadiq

Ɗan wasan gaban Super Eagles, Sadiq Umar, tare da ɗan majalisar tarayya mai wakiltar Kaduna Ta Arewa, Hon. Bello El-Rufai, sun kammala sayen ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Rancher Bees FC da ke Kaduna.

Ƙungiyar Rancher Bees za ta shiga gasar NNL a kakar wasa mai zuwa.

  • Ba Iya Yunwa Ce Kaɗai Ke Kashe Ƙananan Yara A Katsina Ba – Gwamnati
  • Babban Dalilin EFCC Na Yi Wa Tsohon Gwamnan Sokoto, Tambuwal, Tambayoyi

Wannan ƙungiya tana daga cikin tsofaffin ƙungiyoyin mafi daraja a Nijeriya saboda tarihi da nasarori da ta samu a baya.

ADVERTISEMENT

Ta taɓa samar da fitattun ‘yan wasa da suka wakilci Nijeriya a matakai daban-daban.

Yayin da yake magana game da wannan ciniki, Sadiq Umar ya bayyana farin cikinsa da cewa: “Ni da abokina Hon. Bello muna son dawo da martabar ƙungiyar.

LABARAI MASU NASABA

Shin Da Gaske An Tsani Tawagar Ƙwallon Argentina?

FIFA Ta Dakatar Da Ƙudurin Cefanar Da Gasar Kofin Duniya Bayan Shan Turjiya

“Na taso ina kallon wasannin Rancher Bees, ƙungiyar da ta samar da ‘yan wasa da suka yi tashe a Nijeriya. Yanzu mu ne masu mamallakinta, abin alfahari ne a gare mu.”

Ya ƙara da cewa: “Burinmu shi ne mu kai ƙungiyar gasar NPFL. Muna godiya ga goyon bayan magoya baya da mutanen Kaduna, kuma za mu yi iya ƙoƙarinmu wajen dawo da farin jinin Rancher Bees a fagen ƙwallon ƙafa.”

Sadiq
Rabilu Sanusi Bena
+ postsBio
  • Rabilu Sanusi Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sanusi-bena/
    WAFCON 2026: Ƴan Wasan Nijeriya 2 Ba Zasu Buga Wasan Ƙarshe Na Rukunin C Ba
  • Rabilu Sanusi Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sanusi-bena/
    FIFA Ta Dakatar Da Ƙudurin Cefanar Da Gasar Kofin Duniya Bayan Shan Turjiya
  • Rabilu Sanusi Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sanusi-bena/
    WAFCON 2026: Nijeriya Ta Sha Kashi A Hannun Malawi
  • Rabilu Sanusi Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sanusi-bena/
    WAFU B 2026: Nijeriya Ta Doke Ghana Da Ci 4-2 A Wasan Farko

MASU ALAKA

Shin Da Gaske An Tsani Tawagar Ƙwallon Argentina?
Wasanni

Shin Da Gaske An Tsani Tawagar Ƙwallon Argentina?

August 2, 2026
Sadiq
Wasanni

FIFA Ta Dakatar Da Ƙudurin Cefanar Da Gasar Kofin Duniya Bayan Shan Turjiya

August 1, 2026
WAFCON 2026: Nijeriya Ta Sha Kashi A Hannun Malawi
Wasanni

WAFCON 2026: Nijeriya Ta Sha Kashi A Hannun Malawi

July 29, 2026
Next Post
’Yan Bindiga Sun Sace Fasinjoji 6 A Taraba

’Yan Bindiga Sun Sace Fasinjoji 6 A Taraba

LABARAI MASU NASABA

DSS

DSS Da ‘Yan Sa-kai Sun Kashe Fitaccen Jagoran ‘Yan Bindiga Da Mayaƙansa Sama Da 60 A Katsina

August 3, 2026
Sin Ta Yi Maraba Da Yarjejeniyar Fahimtar Juna Da Aka Cimma Tsakanin Amurka Da Iran

Iran Ta Musanta Iƙirarin Trump Kan Sabbin Tattaunawa da Amurka

August 3, 2026
Zamfara

‘Yan Ta’adda Sun Kashe Sojoji Shida, Sun Sace Mutane 75 A Zamfara

August 3, 2026
Alkalin Babbar Kotun Kebbi Ya Shaƙi Iskar ‘Yanci, Bayan Shafe Mako Guda A Hannun ‘Yan Bindiga

Alkalin Babbar Kotun Kebbi Ya Shaƙi Iskar ‘Yanci, Bayan Shafe Mako Guda A Hannun ‘Yan Bindiga

August 3, 2026
Kamfanin Abinci Na ‘BUA Foods’ Ya Samu Ribar ₦292.27bn A Rabin Farkon 2026

Kamfanin Abinci Na ‘BUA Foods’ Ya Samu Ribar ₦292.27bn A Rabin Farkon 2026

August 3, 2026
Sadiq

WAFCON 2026: Ƴan Wasan Nijeriya 2 Ba Zasu Buga Wasan Ƙarshe Na Rukunin C Ba

August 2, 2026
Babban Bankin Sin: Za A Ci Gaba Da Gudanar Da Matakan Saukaka Harkokin Kudade

Babban Bankin Sin: Za A Ci Gaba Da Gudanar Da Matakan Saukaka Harkokin Kudade

August 2, 2026
Yawan Tikitin Kallon Fina Finan Sin Da Aka Sayar A 2026 Ya Zarce Yuan Biliyan 23

Yawan Tikitin Kallon Fina Finan Sin Da Aka Sayar A 2026 Ya Zarce Yuan Biliyan 23

August 2, 2026
Sadiq

Sojoji Sun Daƙile Harin Ƴan Ta’adda, Sun Ceto Mutane 9 A Zamfara

August 2, 2026
Sin Ta Fitar Da Shirin Shekaru 5 Na Daukaka Tsarin Tallata Da Samar Da Kayayyaki Domin Kyautata Hidimomi A Kauyuka

Sin Ta Fitar Da Shirin Shekaru 5 Na Daukaka Tsarin Tallata Da Samar Da Kayayyaki Domin Kyautata Hidimomi A Kauyuka

August 2, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.