ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, September 10, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sakamakon Binciken Jin Ra’ayin Jama’a: Sama Da Kashi 80% Na Masu Amsa Tambaya A Duniya Na Kiran Da A Kaucewa Samun Karuwar Sabbin Masu Harbuwa Da Cutar COVID-19

by CMG Hausa
4 years ago
COVID-19

A halin yanzu dai ana ci gaba da samun bullar cutar numfashi ta COVID-19 a fadin duniya.

Tun daga farkon wannan shekara, adadin wadanda suka mutu a duk duniya sakamakon cutar ya zarce miliyan daya, kuma har yanzu kwayar cutar tana ci gaba da canzawa.

  • Sin Ta Kara Baiwa Zimbabwe Allurar Rigakafin COVID-19

A ‘yan kwanakin da suka gabata, sashen CGTN na babban rukunin gidan rediyo da talibijin na kasar Sin wato CMG, ya kaddamar da wani bincike tsakanin masu amfani da yanar gizo a duk fadin duniya, wanda sakamakon sa ya nuna cewa, sama da kashi 60% (60.44%) na wadanda suka amsa tambayoyi, sun damu matuka game da illar da cutar ke haifarwa ga lafiyar dan adam a dogon lokaci.

ADVERTISEMENT

Hukumar Lafiya ta Duniya ta ayyana cewa, barkewar cutar na ci gaba da zama “lamarin gaggawa ga lafiyar jama’a da ke addabar kasashen duniya”.

Hukumar ta kuma ba da shawara ga kasashe daban daban, da su ci gaba da sanya ido kan cutar, tare da sabunta shirye-shiryensu na tinkarar annobar.

LABARAI MASU NASABA

Xi Ya Bukaci A Kara Azamar Dakile Aukuwar Muggan Hadurra Sakamakon Aukuwar Gobara A Wani Jirgin Ruwan Dakon Kayayyaki

Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

Dangane da hakan, kashi 85.4% na wadanda suka amsa tambayoyin sun yi imanin cewa, ya kamata a dauki matakan hana kamuwa da cutar, kuma kashi 8.3% ne kadai suka nuna rashin damuwa dangane da halin da ake ciki.

Wadanda aka zanta da su, ba su yi watsi da batun tinkarar annobar yadda ya kamata, kamar yadda kafafen yada labarai na kasashen yamma ke tallatawa ba. Akasin hakan ma, yayin da ra’ayin “yin watsi da” rigakafin cutar ke kara ta’azzara, da hadarin canzawa, da yaduwar annobar, a daya hannu cutar na ci gaba da yin illa ga al’umma a fannonin karuwar nau’o’in ta da ake da su, ta fuskar kayan aikin likitanci da karancin ma’aikata.

Kasashen da suka dauki matakan ko-in-kula game da rigakafin kamuwa da cutar a yanzu ba su ga ta zama ba, balle su kai ga cimma nasara a kwance. (Mai fassara: Bilkisu Xin)

COVID-19
CMG Hausa
+ postsBio
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugabannin Kasashen Duniya Sun Yi Wa Sin Fatan Alheri A Sabuwar Shekara
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    San Francisco sabon mafarin hadin gwiwar Sin da Amurka ne
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Xi Ya Halarci Kwaya-Kwaryan Taron Shugabannin Mambobin APEC
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugaban Kasar Sin Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Jagororin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

MASU ALAKA

Xi Ya Bukaci A Kara Azamar Dakile Aukuwar Muggan Hadurra Sakamakon Aukuwar Gobara A Wani Jirgin Ruwan Dakon Kayayyaki
Daga Birnin Sin

Xi Ya Bukaci A Kara Azamar Dakile Aukuwar Muggan Hadurra Sakamakon Aukuwar Gobara A Wani Jirgin Ruwan Dakon Kayayyaki

September 10, 2026
Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna
Daga Birnin Sin

Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

September 9, 2026
Sin Ba Ta Taba Janyewa Wata Kasa Tsani Ba
Daga Birnin Sin

Sin Ba Ta Taba Janyewa Wata Kasa Tsani Ba

September 9, 2026
Next Post
Kano Za Ta Fara Kera Sarka da Dankunnen Zinare A 2023 – Gwamnatin Tarayya

Kano Za Ta Fara Kera Sarka da Dankunnen Zinare A 2023 – Gwamnatin Tarayya

LABARAI MASU NASABA

Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Sabbin Kayan Yaƙi Domin Yaƙi Da Ta’addanci

Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Sabbin Kayan Yaƙi Domin Yaƙi Da Ta’addanci

September 10, 2026
Xi Ya Bukaci A Kara Azamar Dakile Aukuwar Muggan Hadurra Sakamakon Aukuwar Gobara A Wani Jirgin Ruwan Dakon Kayayyaki

Xi Ya Bukaci A Kara Azamar Dakile Aukuwar Muggan Hadurra Sakamakon Aukuwar Gobara A Wani Jirgin Ruwan Dakon Kayayyaki

September 10, 2026
COVID-19

Jerin Bankuna 32 Da Aka Amince Su Sayar Da Hannun Jarin Matatar Dangote

September 10, 2026
COVID-19

Uganda Za Ta Fara Fitar Da Man Fetur Zuwa Ƙasashen Waje

September 10, 2026
Cutar Mashaƙo Ta Ɓarke A Kano, Katsina Da Filato

Mashaƙo: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Sun Kai 27 A Filato

September 10, 2026
An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

Wane Ne Dan Shagamu: Su Wane Ne Suka Kashe Shi A Kano?

September 10, 2026
Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara

Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara

September 10, 2026
Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

September 10, 2026
’Yansanda Sun Kama Wadda Ta Yaɗa Labarin OPay Zai Daina Aiki A Nijeriya

’Yansanda Sun Kama Wadda Ta Yaɗa Labarin OPay Zai Daina Aiki A Nijeriya

September 10, 2026
2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato

2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato

September 10, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.