ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, August 3, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sambo Da Tsofaffin Gwamonin PDP Sun Lashi Takobin Fatattakar APC A Kaduna

by Sadiq
3 years ago
PDP

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Namadi Sambo da kuma tsofaffin gwamonin jam’iyyar PDP a Jihar Kaduna, Mohammed Ahmed Makarfi da Ramalan Yero, sun lashi takobin fatattakar jam’iyyar APC daga jihar.

Sun sanar da hakan ne a jawabinsu daban-daban a lokacin kaddamar da yakin neman zaben dan takarar PDP na Kaduna ta Tsakiya da sauran ‘yan takarar PDP a jihar.

  • BUK Ta Kori Dalibai 27, Ta Dakatar Da 8 Kan Satar Jarabawa
  • Za Mu Lashe Zaben Shugaban Kasa Da Tazarar Kuri’a Miliyan 3 —NNPP

Sambo a matsayinsa na bako na musamman a wajen taron, ya yi kira ga daukacin ‘yan jihar da su fito kwan su da kwarkwatar don zabar ‘yan takarar PDP a zabukan 2023,

ADVERTISEMENT

Shi kuwa Yero da Sanata Makarfi, sun yi nuni da cewa, akwai bukatar ‘ya’yan PDP su hada kansu waje guda ba tare da nuna wata wariya ta mazabu ba don a samar wa da PDP kuri’u masu yawa a lokacin zabukan da za a shiga.

Su ma a nasu jawabin, Sanata Shehu Sani, Sanata Musa Bello, ya yi kira ga daukacin ‘yan Nijeriya da kuma daukacin al’ummar Jihar Kaduna da su tabbatar da sun yi amfani da kuri’unsu don korar jam’iyyar APC daga kan mulki.

LABARAI MASU NASABA

PDP Ta Dora Takardun Pantami A Shafin Hukumar INEC

Rikicin Tikitin Takarar Gwamnan ADC A Kaduna: An Buƙaci Ashiru Kudan Ya Dakatar da Naɗin Mataimaki

MASU ALAKA

PDP
Siyasa

PDP Ta Dora Takardun Pantami A Shafin Hukumar INEC

July 30, 2026
ADC Ta Fara Sayar Da Fom Din Takara Kafin Babban Taron Jam’iyya
Siyasa

Rikicin Tikitin Takarar Gwamnan ADC A Kaduna: An Buƙaci Ashiru Kudan Ya Dakatar da Naɗin Mataimaki

July 30, 2026
Zaben Neja: APC Ta Yi Nasara A Kananan Hukumomi 22 Daga Cikin 25 
Siyasa

APC Ta Musanta Rahotannin Tashin Hankali A Taron Masu Ruwa da Tsaki A Delta

July 29, 2026
Next Post
Ana Zargin ‘Yansanda Da Keta Haddin Dan Jarida A Kano

An Shiga Rudani Bayan 'Yan Bindiga Sun Kai Hari Sakatariyar Karamar Hukuma A Kogi

LABARAI MASU NASABA

DSS

DSS Da ‘Yan Sa-kai Sun Kashe Fitaccen Jagoran ‘Yan Bindiga Da Mayaƙansa Sama Da 60 A Katsina

August 3, 2026
Sin Ta Yi Maraba Da Yarjejeniyar Fahimtar Juna Da Aka Cimma Tsakanin Amurka Da Iran

Iran Ta Musanta Iƙirarin Trump Kan Sabbin Tattaunawa da Amurka

August 3, 2026
Zamfara

‘Yan Ta’adda Sun Kashe Sojoji Shida, Sun Sace Mutane 75 A Zamfara

August 3, 2026
Alkalin Babbar Kotun Kebbi Ya Shaƙi Iskar ‘Yanci, Bayan Shafe Mako Guda A Hannun ‘Yan Bindiga

Alkalin Babbar Kotun Kebbi Ya Shaƙi Iskar ‘Yanci, Bayan Shafe Mako Guda A Hannun ‘Yan Bindiga

August 3, 2026
Kamfanin Abinci Na ‘BUA Foods’ Ya Samu Ribar ₦292.27bn A Rabin Farkon 2026

Kamfanin Abinci Na ‘BUA Foods’ Ya Samu Ribar ₦292.27bn A Rabin Farkon 2026

August 3, 2026
PDP

WAFCON 2026: Ƴan Wasan Nijeriya 2 Ba Zasu Buga Wasan Ƙarshe Na Rukunin C Ba

August 2, 2026
Babban Bankin Sin: Za A Ci Gaba Da Gudanar Da Matakan Saukaka Harkokin Kudade

Babban Bankin Sin: Za A Ci Gaba Da Gudanar Da Matakan Saukaka Harkokin Kudade

August 2, 2026
Yawan Tikitin Kallon Fina Finan Sin Da Aka Sayar A 2026 Ya Zarce Yuan Biliyan 23

Yawan Tikitin Kallon Fina Finan Sin Da Aka Sayar A 2026 Ya Zarce Yuan Biliyan 23

August 2, 2026
PDP

Sojoji Sun Daƙile Harin Ƴan Ta’adda, Sun Ceto Mutane 9 A Zamfara

August 2, 2026
Sin Ta Fitar Da Shirin Shekaru 5 Na Daukaka Tsarin Tallata Da Samar Da Kayayyaki Domin Kyautata Hidimomi A Kauyuka

Sin Ta Fitar Da Shirin Shekaru 5 Na Daukaka Tsarin Tallata Da Samar Da Kayayyaki Domin Kyautata Hidimomi A Kauyuka

August 2, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.