ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, July 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin Ta Samun Gaggarumin Ci Gaban Ayyukan Taimakon Masu Bukata Ta Musamman 

by CGTN Hausa and Sulaiman
4 months ago
Sin

Kwanan nan, aka rufe gasar wasannin Olympics ta masu bukata ta musamman ta lokacin hunturu karo na 14 a Italiya. Tawagar ‘yan wasa ta Sin ta samu lambobin yabo 44, ciki har da zinare 15, azurfa 13 da tagulla 16 a gasar, lamarin da ya sa ta zo ta farko a wajen yawan cin lambobin zinare da kuma lambobin yabo gaba daya, kuma hakan ya zama mafi kyawun sakamako a tarihin kasar wajen halartar gasar da aka shirya a ketare. Yayin da aka daga tutar kasar Sin sau da dama a wajen gasar, nasarorin da ‘yan wasan masu bukata ta musamman na Sin suka samu ba wai kawai nasarori na wasanni ba ne, a maimakon haka, shaida ce na bunkasar ayyukan taimakon masu bukata ta musamman a Sin. Daga wannan bangare, muna iya ganin yadda ake ta inganta ayyukan tabbatar da rayuwar masu bukata ta musamman da yawansu ya kai miliyan 85 a nan kasar Sin.

Ta fannin tabbatar da rayuwar masu bukata ta musamman, ya zuwa watan Yuni na shekara ta 2025, kimanin masu bukata ta musamman da ke cikin wahala miliyan 11 da dubu 884 na samun tallafin kudade daga gwamnatin Sin, kuma yawan masu bukata ta musamman da ke fama da tsananin nakasa da suke samun tallafin kudi na musamman ya kai miliyan 16.4. Har wa yau, yawan masu bukata ta musamman da suka shiga inshorar ritaya ga mazauna birane da karkara da inshorar kiwon lafiya ya kai kashi 90% da kuma 95%. Wadannan alkaluma sun shaida cewa, Sin tana da ingantaccen tsari na ba da tabbaci ga rayuwar masu bukata ta musamman.

Ilimi shi ne mabudi ga masu bukata ta musamman don su cimma darajar rayuwarsu. A cikin shekaru biyar da suka gabata (2021-2025), adadin yara masu bukata ta musamman da suka shiga makaranta a matakin ilimin tilas na shekaru 9 ya karu zuwa kashi 97%. Sai kuma a bangaren aikin yi, adadin masu bukata ta musamman da ke da aikin yi a fadin kasar ya kai miliyan 9.01, kuma karin masu bukata ta musamman da suka samu guraben aikin yi a birane da karkara ya wuce miliyan 2.31. A halin yanzu ana aiwatar da “shirin aiki na shekaru uku don inganta samar da aikin yi ga masu bukata ta musamman (2025-2027)” , kuma ana ci gaba da yi wa tsarin aikin yi ga masu bukata ta musamman na Sin kwaskwarima ta yadda za a samar musu aikin yi mai kyau da inganci.

ADVERTISEMENT

Kimiyya da fasaha na taimaka wa masu bukata ta musamman wajen cimma burinsu. Daga fasahar hada kwakwalwa da na’ura da na’urori masu tallafa wa masu bukata ta musamman, zuwa hannayen mutum-mutumi masu sarrafa kansu, ana gaggauta amfani da fasahohin zamani wajen amfanar masu bukata ta musamman a yau da kullum.

An rubuta nasarorin da ‘yan wasa masu bukata ta musamman na kasar Sin suka cimma a kundin tarihi, sai dai abin lura shi ne: sama da kashi 90% na masu bukata ta musamman a kasar suna samun tabbacin rayuwarsu, kuma masu bukata ta musamman miliyan 9.01 suna da aikin yi, baya ga kashi 97% na yara masu bukata ta musamman a kasar sun samu damar shiga makaranta, har ma ra’ayin tallafa wa masu bukata ta musamman ya yadu daga birane zuwa karkara, daga kayan aiki zuwa manhajoji. A nan Sin, kowane mai bukata ta musamman yana da damar cimma nasara dogaro da karfinsa!(Mai zane da rubutu: MINA)

LABARAI MASU NASABA

“Kashin Baya” Na Sin Ya Zama Abun Dogara Ga Kasashen Afirka

Me Ya Sa Aka Ce Kasar Sin Ta Ceci Tattalin Arzikin Duniya?

 

Sin
CGTN Hausa
+ posts Bio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030
Sin
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya
  • Sulaiman
    Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026
  • Sulaiman
    An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”
  • Sulaiman
    Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

MASU ALAKA

“Kashin Baya” Na Sin Ya Zama Abun Dogara Ga Kasashen Afirka
Ra'ayi Riga

“Kashin Baya” Na Sin Ya Zama Abun Dogara Ga Kasashen Afirka

July 10, 2026
Me Ya Sa Aka Ce Kasar Sin Ta Ceci Tattalin Arzikin Duniya?
Ra'ayi Riga

Me Ya Sa Aka Ce Kasar Sin Ta Ceci Tattalin Arzikin Duniya?

July 9, 2026
Mu Leka Yadda Sin Ke Ba Da Misali Ga Duniya Wajen Raya Aikin Noma Da Kauyuka
Ra'ayi Riga

Mu Leka Yadda Sin Ke Ba Da Misali Ga Duniya Wajen Raya Aikin Noma Da Kauyuka

July 7, 2026
Next Post
An Kama Mutane Shida Da Ake Zargi Da Lalata Layin Dogo A Kano – NSCDC

An Kama Mutane Shida Da Ake Zargi Da Lalata Layin Dogo A Kano – NSCDC

LABARAI MASU NASABA

‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

‘Yansanda Sun Kama Wani Kan Zargin Yi Wa ‘Yan Bindiga Safarar Makamai A Kano

July 15, 2026
Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

July 14, 2026
Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

July 14, 2026
An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

July 14, 2026
Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

July 14, 2026
Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

July 14, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

Kotu Ta Tsare Shugaban Makaranta Da Malami Kan Zargin Lalata Da Ɗaliba Mai Shekara 6 A Gombe

July 14, 2026
An Bankado Muguwar Aniyar Japan Ta Haifar Da Tashin Hankali A Tekun Kudancin Sin

An Bankado Muguwar Aniyar Japan Ta Haifar Da Tashin Hankali A Tekun Kudancin Sin

July 14, 2026
Layin Dogo Tsakanin Tanzaniya Da Zambiya Ya Zama Shaidar Abota Tsakanin Sin Da Afirka

Layin Dogo Tsakanin Tanzaniya Da Zambiya Ya Zama Shaidar Abota Tsakanin Sin Da Afirka

July 14, 2026
Nijeriya da Masar Sun Ƙulla Haɗin Gwiwa Domin Yaƙi da Miyagun Ƙwayoyi

Nijeriya da Masar Sun Ƙulla Haɗin Gwiwa Domin Yaƙi da Miyagun Ƙwayoyi

July 14, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.