ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, September 10, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tarihin Rayuwar Galadiman Kano Alhaji Tijjani Hashim (1)

by Idris Aliyu Daudawa
3 weeks ago

Rasuwar muhimmin mutum da yake da kwarjini, faɗa aji,mai iya mu’amala da mutane daban- daban domin kuwa ya san mutane, kamar yadda suma su ka san shi Galadiman Kano, Alhaji Tijjani Hashim ranar Litinin 29 ga Satumba 2014 rasuwar ta shi ta girgiza al’ummar Jihar Kano,ya bar babban lamarin da ba za a iya samun wanda cika gurbin da ya bari,a  al’amarin Sarautar gargajiya ta Jihar Kano.

A shekarar 1935 ce a sananne kuma daɗaɗɗen Birnin Kano aka haifi aka haifi marigayi Turakin Kano, Hashim Abbas, Galadima,a shekarun da ya yi ko shakka babu yai amfani da damar da ya samu, wajen yin ayyuka ba kawai sai a masarautar ta Kano ba, ko Arewa amma Nijeriya baki ɗaya.

Yadda Galadiman Kano ya saba yi ma al’umma hidimomi  wajen taimakawa Talakawa ga duk wani abinda ya shafe su.Hakan ya sa aka riƙa kiran sa da sunan‘Kakan Talakawa’ wannan shi ya sa bayan ƴan kwanaki da rasuwarsa mutane daban daban daga sassan Nijeriya, suka yi tururuwar zuwan gidan sa da ya ke a Jarkasa cikin birni, daura da fadar Sarkin Kano domin su isar da ta’aziyyarsu.

ADVERTISEMENT

Sarkin Kano marigayi Alhaji Ado Bayero shi ne ya naɗa Alhaji Tijjani Hashim,a matsayin Galidiman Kano a shekarar 1992, Galadiman Kano shin a kowa ne mai ƙarfi da mara ƙarfi a Nijeriya. Yana fara ganawa da mutane ne tun daga ƙarfe goma na safe zuwa ɗaya na dare in da yake saurarar kukansu ya kuma yi masu maganin abin.

A matsayin sa na Hakimin Birni har ila yau kuma Shugaban kwamitin lamarin kuɗaɗe na masarautar Kano marigayi Galadiman ya bada muhimmiyar gudunmawa wajen ci gaban Jihar.

LABARAI MASU NASABA

An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

Ku Daure Ku Sake Zaɓar Mijina A 2027 – Remi Tinubu

Shi jikan marigayi Sarkin Kano, Alhaji Abbas ya yi makarantar Firamare ta Bebeji a 1944 bayan ya kammalata ne sai ya wuci zuwa muhimmiya kuma sananniya makarantar ake kira da suna Kano midil Sukul, wadda yanzu ake kira da sunan Kwalejin Rumfa 1948.

Ya bar makarantar ne bayan ya yi shekara uku inda ya fa aiki a sashen kulawa da lafiyar dabbobi na Hukumar lardi wadda take yanzu a matsayin ƙaramar hukuma. Daga ƙarshe dai jinin Sarautar ya shiga harkokin sarauta a shekarar 1956 lokacin da ya tsaya takarar zaɓen zuwa majalisar Arewa ya kuma samu nasarar lashe zaɓen, a mai wakiltar Sumaila, a muƙamin da shi ne ya buɗe ma shi babi wajen samun nasara a harkokin siyasa.

A shekarar 1966 ce, lokacin da Sojoji suka karɓe karagar mulki sai aka naɗa shi Ɗan Isan ci gaban al’ummar Jihar Kano, matsayin da shi ne ya buɗe ma shi hanya ta samun wurin zama na babbar hanya ta kasancewa da faɗa aji kan lamarin sarautar gargajiya ta Kano. An ɗaga matsayin shi zuwa Turakin Kano a shekarar 1976, wannan muƙami na Turaki shi ya ba shi dama ta kasancewa mamba na Masarautar Kano amma bayan shekaru 13,a shekarar 1989 ce aka,ƙara ɗaukaka darajar muƙamin sa zuwa Dan Iyan Kano.

Isma’il Mudashir, Kano shi ne ya rubuta wannan tarihin rayuwar cikin Turanci Jaridar Daily Trust ta wallafa shi ranar4 ga Oktoba 2014. Jaridar Leadership Hausa ta fassara saboda muhimmancin sa.

Kano
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Rayuwar Galadiman Kano Alhaji Tijjani Hashim (2)
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Kyamar Baƙi: An Sake Kwaso Ƴan Nijeriya 83 Daga Afirka Ta Kudu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Kamfanin Simintin Dangote Ya Tallafa Wa Manoma 60 Da Kayan Aiki A Edo
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tsohon Shugaban Ƙasa Jonathan Ya Ƙaddamar Da Ayyukan Raya Ƙasa 18 A Jihar Bauchi

MASU ALAKA

An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu
Labarai

An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

September 9, 2026
Ku Daure Ku Sake Zaɓar Mijina A 2027 – Remi Tinubu
Manyan Labarai

Ku Daure Ku Sake Zaɓar Mijina A 2027 – Remi Tinubu

September 9, 2026
’Yansanda Sun Cafke Matar Da Ta Kwara Wa Maƙociyarta Tafasasshen Ruwan Zafi A Abuja
Manyan Labarai

’Yansanda Sun Cafke Matar Da Ta Kwara Wa Maƙociyarta Tafasasshen Ruwan Zafi A Abuja

September 9, 2026
Next Post
Kano

El-Rufai Ya Maka ICPC Kotu Kan Hana Shi Ganin Iyalansa, Ya Nemi Naira Biliyan 10

LABARAI MASU NASABA

Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

September 9, 2026
An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

September 9, 2026
Sin Ba Ta Taba Janyewa Wata Kasa Tsani Ba

Sin Ba Ta Taba Janyewa Wata Kasa Tsani Ba

September 9, 2026
Xi Ya Aike Da Gaisuwa Albarkacin Ranar Malamai Yana Mai Kira Da A Samar Da Matasa Masu Hazaka Domin Kara Farfado Da Kasa

Xi Ya Aike Da Gaisuwa Albarkacin Ranar Malamai Yana Mai Kira Da A Samar Da Matasa Masu Hazaka Domin Kara Farfado Da Kasa

September 9, 2026
Ku Daure Ku Sake Zaɓar Mijina A 2027 – Remi Tinubu

Ku Daure Ku Sake Zaɓar Mijina A 2027 – Remi Tinubu

September 9, 2026
Renon Matasa A Kan Kyakkyawar Turba Ginshiki Ne Na Gina KasaBy

Renon Matasa A Kan Kyakkyawar Turba Ginshiki Ne Na Gina KasaBy

September 9, 2026
Bikin CIFTIS Zai Ingiza Bude Kofa A Kasar Sin

Bikin CIFTIS Zai Ingiza Bude Kofa A Kasar Sin

September 9, 2026
“Ajin Tashar Sararin Samaniya Na Hong Kong Da Macau” Ya Kara Wa Matasa Sha’awar Kimiyya Da Karfafa Kishin Kasa

“Ajin Tashar Sararin Samaniya Na Hong Kong Da Macau” Ya Kara Wa Matasa Sha’awar Kimiyya Da Karfafa Kishin Kasa

September 9, 2026
’Yansanda Sun Cafke Matar Da Ta Kwara Wa Maƙociyarta Tafasasshen Ruwan Zafi A Abuja

’Yansanda Sun Cafke Matar Da Ta Kwara Wa Maƙociyarta Tafasasshen Ruwan Zafi A Abuja

September 9, 2026
Taron Kolin Urumqi Ya Mayar Da Hankali Kan Kwarewar Shugabanci A Xinjiang Da Muhimmancinta Ga Duniya

Taron Kolin Urumqi Ya Mayar Da Hankali Kan Kwarewar Shugabanci A Xinjiang Da Muhimmancinta Ga Duniya

September 9, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.