• Leadership Hausa
Friday, December 8, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tinubu Ba Shi Da Ikon Tsayar Da Wanda Zai Zama Shugaban Majalisa —Yari

by Khalid Idris Doya
7 months ago
in Labarai
0
Tinubu Ba Shi Da Ikon Tsayar Da Wanda Zai Zama Shugaban Majalisa —Yari
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Zababben Sanatan Zamfara ta Yamma, Abdul’Aziz Abubakar Yari, ya ki amincewa da rarrashin da zababben shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi masa na ya janye muradinsa na neman shugaban majalisar Dattawa ga Sanata Godswill Akpabio.

Ya ce shi kam zai cigaba da neman kujerar abunsa.

  • Mirginawar Rumbun Basuka A Jihohin Kano Da Kaduna
  • Jaridar Business Day Ta Karrama Gwamnan Gombe Kan Hidimta Wa Al’ummarsa

Yari, wanda shi ne tsohon gwamnan Jihar Zamfara, ya ce, neman kujerar shugaban majalisar Dattawa na gudanuwa bisa tsarin da kundin tsarin mulkin kasa ya shimfida ba wai kawai tsari ko ra’ayin wani ba.

Ya ce, “Abun da zai faru a wannan ranar zai faru ne bisa kundin tsarin mulkin kasa ba wai tsarin wani daban ba.”

Tsohon dan majalisar wakilai, ya misalta neman kujerar a matsayin harka ce da ta shafi Sanatoci bisa dogara da kundin tsarin mulkin kasa na 1999 da ya basu ikon za su zabi shugabanninsu da kansu da kansu ba wai tsarin da wani zai shimfida musu ba.

Labarai Masu Nasaba

Hukumar Kwastam A Kano Ta Samu Kudin Shiga Naira Biliyan 6.9 A Nuwamba

Kyautata Rayuwar Matasa Ne Fatanmu – Kwamoti La’ori 

LEADERSHIP ta labarto cewa a daren ranar Juma’a ne dai kusoshin jam’iyyar APC a karkashin jagorancin Bola Ahmed Tinubu suka zabi tare da tsayar Akpabio a matsayin wanda zai dake kujerar shugaban majalisar Dattawa ta 10 kodayake matakin na cigaba da daukan hankali da janyo zafafan muhawara.

Tags: Abdulaziz YariGodswill AkpabioMajalisar DattawaSanataTakarar ShugabanciTinubuZamfara
ShareTweetSendShare
Previous Post

Mirginawar Rumbun Basuka A Jihohin Kano Da Kaduna

Next Post

’Yan Fashi Sun Yi Shigar Injiniyoyi, Sun Saci Manyan Na’urorin Sadarwa

Related

kwastam
Labarai

Hukumar Kwastam A Kano Ta Samu Kudin Shiga Naira Biliyan 6.9 A Nuwamba

3 hours ago
Kyautata Rayuwar Matasa Ne Fatanmu – Kwamoti La’ori 
Labarai

Kyautata Rayuwar Matasa Ne Fatanmu – Kwamoti La’ori 

6 hours ago
NAHCON
Labarai

Hajjin 2024: NAHCON Za Ta Sabunta Ka’idojin Ciyar Da Alhazai Da Masaukansu

7 hours ago
kaduna
Manyan Labarai

Matsalar Da Ta Haddasa Harin Bom Na Kaduna

8 hours ago
Ministan Yaɗa Labarai Ya Kafa Kwamitin Tsara Cusa Ɗa’a Da Kishin Ƙasa
Labarai

Ministan Yaɗa Labarai Ya Kafa Kwamitin Tsara Cusa Ɗa’a Da Kishin Ƙasa

16 hours ago
Shettima Ya Ziyarci Wadanda Sojoji Suka Jefawa Bam A Kaduna
Manyan Labarai

Shettima Ya Ziyarci Wadanda Sojoji Suka Jefawa Bam A Kaduna

18 hours ago
Next Post
Tinubu

’Yan Fashi Sun Yi Shigar Injiniyoyi, Sun Saci Manyan Na’urorin Sadarwa

LABARAI MASU NASABA

Goro

Goron Juma’a

December 8, 2023
Fu Qiaomei

Fu Qiaomei: Matashiyar Masaniyar Kimiyyar Kasar Sin Da Ta Sake Rubuta Tarihin Dan Adam Na Da

December 8, 2023
kwastam

Hukumar Kwastam A Kano Ta Samu Kudin Shiga Naira Biliyan 6.9 A Nuwamba

December 8, 2023
Al’ajabi: Saurayi Ya Yi Wa Zakara Fyade A Adamawa

Al’ajabi: Saurayi Ya Yi Wa Zakara Fyade A Adamawa

December 8, 2023
tallafi

Gwamnatin Tarayya Za Ta Fara Raba Tallafi Ga Masu Kananan Masana’antu

December 8, 2023
Akpabio

‘Yan Nijeriya Ba Sa Amanna Da Jam’iyyun Siyasa – Akpabio

December 8, 2023
Manzon Allah

Daga Cikin Mutane Aka Aiko Manzon Allah Amma Ba Mutum Ne Kamar Kowa Ba (SAW)

December 8, 2023
Kyautata Rayuwar Matasa Ne Fatanmu – Kwamoti La’ori 

Kyautata Rayuwar Matasa Ne Fatanmu – Kwamoti La’ori 

December 8, 2023
Ba Za A Cimma Wannan Yarjejeniya Ba Tare Da Taimakon Sin Ba

Ba Za A Cimma Wannan Yarjejeniya Ba Tare Da Taimakon Sin Ba

December 8, 2023
NAHCON

Hajjin 2024: NAHCON Za Ta Sabunta Ka’idojin Ciyar Da Alhazai Da Masaukansu

December 8, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.