• Leadership Hausa
Thursday, August 11, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Al'ajabi

Wata Budurwa Ta Shirya Tsaf Don Auren Kanta A Indiya

by Sulaiman
2 months ago
in Al'ajabi
0
Wata Budurwa Ta Shirya Tsaf Don Auren Kanta A Indiya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Wata Sabuwa: Za A Fara Cin Tarar Mata Kan Kin Aure A Chadi

Mahaifiyata Ta Sare Min Hannaye Haka Siddan – Budurwa

Wata Budurwa mai suna Kshama Bindu ta shirya tsaf don shirin ‘auren kanta’ a yadda ta Shirya fara gudanar da bikin gargajiya na Hindu wanda zai gudana a yammacin ranar 11 ga Yuni, 2022 a wani gidan ibada a birnin Vadodara, a yammacin jihar Gujarat, Indiya.

Amarya ta sha ado cikin jajayen kayanta na amarya, da kyakkyawan lallanta a hannunta da hoda sanye cikin gashin kanta, amarya za ta yi zagaye wuta ta Alfarma sau bakwai na al’ada kamar yadda amarya da ango suka saba gudanarwa a al’adar kasan in za suyi aure.

  • Abinci Shi Ne Tushen Rayuwa

Daga bisani kuma, za a gudanar da shagulgulan biki kamar shafawa amarya hodar tumeri da raye-raye da kade-kade, bayan Kammala shagulan biki, amarya za ta Ziyarci gidan Gao Inda zata kwashi hutun sati biyu don shan Amarci.

Irin wannan aure, wanda zukekiyar Budurwa za ta auri Kanta, shine na farko a tarihin kasar indiya.
Irin wannan rayuwa, ta samo asali ne cikin ‘yan shekarun da suka gabata daga mutanen yankin Yammacin Duniya (Turawa), yanzun kuma lamarin gashi ya iso gabashin Duniya (Indiya).

ShareTweetSendShare
Previous Post

Xi Jinping Ya Ziyarci Birnin Yibin Na Lardin Sichuan

Next Post

Barazanar Harin ‘Yan Bindiga Lokacin Kamfen Ta Jefa ‘Yan Siyasar Taraba Cikin Fargaba

Related

Wata Sabuwa: Za A Fara Cin Tarar Mata Kan Kin Aure A Chadi
Al'ajabi

Wata Sabuwa: Za A Fara Cin Tarar Mata Kan Kin Aure A Chadi

1 day ago
Mahaifiyata Ta Sare Min Hannaye Haka Siddan – Budurwa
Al'ajabi

Mahaifiyata Ta Sare Min Hannaye Haka Siddan – Budurwa

4 days ago
Wasu Nau’in Kwadi Da Macizai Sun Haddasa Asarar Dala Biliyan 16 A Duniya
Al'ajabi

Wasu Nau’in Kwadi Da Macizai Sun Haddasa Asarar Dala Biliyan 16 A Duniya

4 days ago
An Kama Wani Mutum Yana Jima’i Da Akuya A Ogun
Kotu Da Ɗansanda

An Kama Wani Mutum Yana Jima’i Da Akuya A Ogun

6 days ago
Yadda ‘Yan Sa-kai Suka Lakada Wa Alaramma Duka Har Lahira A Kano
Al'ajabi

Yadda ‘Yan Sa-kai Suka Lakada Wa Alaramma Duka Har Lahira A Kano

6 days ago
Kotu Ta Umarci Wani Ma’aikacin Gwamanti Da Ya Dawo Da Albashinsa Na Shekara 11 A Filato
Al'ajabi

Kotu Ta Umarci Wani Ma’aikacin Gwamanti Da Ya Dawo Da Albashinsa Na Shekara 11 A Filato

7 days ago
Next Post
Barazanar Harin ‘Yan Bindiga Lokacin Kamfen Ta Jefa ‘Yan Siyasar Taraba Cikin Fargaba

Barazanar Harin 'Yan Bindiga Lokacin Kamfen Ta Jefa 'Yan Siyasar Taraba Cikin Fargaba

LABARAI MASU NASABA

Wang Wenbin: Hannuwan ‘Yan Siyasar Amurka Da “‘Yan Ina Da Yaki” Na Jike Da Jinin Al’ummun Gabas Ta Tsakiya

Wang Wenbin: Hannuwan ‘Yan Siyasar Amurka Da “‘Yan Ina Da Yaki” Na Jike Da Jinin Al’ummun Gabas Ta Tsakiya

August 11, 2022
Dariye Zai Tsaya Takarar Sanata A Filato Bayan Yi Masa Afuwa Daga Gidan Yari

Dariye Zai Tsaya Takarar Sanata A Filato Bayan Yi Masa Afuwa Daga Gidan Yari

August 11, 2022
Ziyarar Babbar jami’ar Lithuania A Taiwan Shirme Ne

Ziyarar Babbar jami’ar Lithuania A Taiwan Shirme Ne

August 11, 2022
Tarihi Baya Mantuwa

Tarihi Baya Mantuwa

August 11, 2022
Jerin Sunayen Sabbin Ministocin Da Buhari Ya Aike Wa Majalisar Dattijai Ta Tantance Su

DA DUMI-DUMI: Buhari Ya Gana Da Iyalan Fasinjojin Jirgin Da Aka Sace A Kaduna

August 11, 2022
Yawan Injuna Da Kasar Sin Ta Fitar Da Su Zuwa Ketare A Farkon Rabin Bana Ya Karu Da Kashi 10.41%

Yawan Injuna Da Kasar Sin Ta Fitar Da Su Zuwa Ketare A Farkon Rabin Bana Ya Karu Da Kashi 10.41%

August 11, 2022
Ya Kamata A Bar Sinawa Su Yanke Shawara Kan Al’amuran Kasar Sin

Ya Kamata A Bar Sinawa Su Yanke Shawara Kan Al’amuran Kasar Sin

August 11, 2022
Kotu Ta Daure Fasto Da Wasu 2 Kan Zargin Yin Sojan Gona Da Sunan Jami’an EFCC, ICPC A Akwa Ibom

Kotu Ta Daure Fasto Da Wasu 2 Kan Zargin Yin Sojan Gona Da Sunan Jami’an EFCC, ICPC A Akwa Ibom

August 11, 2022
Matukar Nijeriya Ba Ta Sanya Idanu Kan Kudaden Shigarta Ba Akwai Matsala —Bankin Duniya

Matukar Nijeriya Ba Ta Sanya Idanu Kan Kudaden Shigarta Ba Akwai Matsala —Bankin Duniya

August 11, 2022
Gwamnatin Gombe Zata Fadada Hanyoyin Ture, Bakasi Zuwa Gelengu

Gwamnatin Gombe Zata Fadada Hanyoyin Ture, Bakasi Zuwa Gelengu

August 11, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.