ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, June 13, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jawabin Xi Jinping Ya Kara Azama Kan Aiwatar Da Shawarar Bunkasa Duniya

by CMG Hausa
4 years ago
лªÉçÕÕÆ¬£¬Ê¥±ËµÃ±¤£¬2022Äê6ÔÂ17ÈÕ
    ϰ½üƽ³öϯµÚ¶þÊ®Îå½ìÊ¥±ËµÃ±¤¹ú¼Ê¾­¼ÃÂÛ̳ȫ»á²¢Ö´Ç
    6ÔÂ17ÈÕÍí£¬¹ú¼ÒÖ÷ϯϰ½üƽӦÑûÒÔÊÓÆµ·½Ê½³öϯµÚ¶þÊ®Îå½ìÊ¥±ËµÃ±¤¹ú¼Ê¾­¼ÃÂÛ̳ȫ»á²¢Ö´ǡ£
    лªÉç¼ÇÕß ³ÂæÍ Éã

лªÉçÕÕÆ¬£¬Ê¥±ËµÃ±¤£¬2022Äê6ÔÂ17ÈÕ Ï°½üƽ³öϯµÚ¶þÊ®Îå½ìÊ¥±ËµÃ±¤¹ú¼Ê¾­¼ÃÂÛ̳ȫ»á²¢Ö嫂 6ÔÂ17ÈÕÍí£¬¹ú¼ÒÖ÷ϯϰ½üƽӦÑûÒÔÊÓÆµ·½Ê½³öϯµÚ¶þÊ®Îå½ìÊ¥±ËµÃ±¤¹ú¼Ê¾­¼ÃÂÛ̳ȫ»á²¢Ö´ǡ£ лªÉç¼ÇÕß ³ÂæÍ Éã

Shugaba Xi Jinping na kasar Sin ya halarta tare da gabatar da jawabi ga taron tattalin arzikin duniya karo na 25 da aka yi a St. Petersburg. Dangane da jawabinsa, Tarek Elsonoty, mataimakin babban editan jaridar Al-Ahram ta kasar Masar ya ce, shawarar bunkasa duniya da Shugaba Xi Jinping ya gabatar cikin jawabinsa ya fito da dabarar daidaita rikicin da ake fuskanta a duniya yanzu.

  • Kasar Sin Na Da Cikakken Kwarin Gwiwa Wajen Cimma Burin Da Aka Sanya A Gaba Na Kandagarkin Annoba Da Daidaita Tattalin Arziki Da Tabbatar Da Samun Ci Gaba Yadda Ya Kamata

Jawabin Xi ya nuna yadda kasar Sin take tsayawa tsayin daka kan manufar cudanyar sassa daban daban da kara azama kan cimma muradun bil Adama baki daya.

A cikin jawabinsa, Xi Jinping ya jaddada cewa, dole ne a kara azama kan aiwatar da shawarar bunkasa duniya yadda ya kamata, a kokarin rayawa da kuma samun kyakkyawar makoma mai zaman lafiya da wadata. Shugaban na kasar Sin ya kuma gabatar da shawara a fannoni 4, wato da farko, akwai bukatar samar da kyakkyawan yanayin neman ci gaba. Na biyu, ya kamata a karfafa hadin gwiwa a fannin neman ci gaba. Na uku, a inganta dunkulewar tattalin arzikin duniya, sai na hudu, a ingiza neman ci gaba ta hanyar kirkire-kirkire.

ADVERTISEMENT

Shugaba Xi Jinping ya gabatar da shawarar bunkasa duniya a babbar muhawara ta babban taron MDD karo na 76 a watan Satumban shekarar 2021, shawarar da ta biya bukatun kasa da kasa na gaggauta samun farfadowa. MDD da kasashe fiye da 100 sun goyi bayan shawarar, wadda za ta gaggauta aiwatar da ajandar MDD dangane da raya kasa mai dorewa a shekarar 2030.

Cikin shekara guda da ta gabata, kasar Sin na kokarin tuntubar kasa da kasa, a kokarin ganin sabon ci gabanta ya samarwa da kasa da kasa sabuwar dama. Ana hasashen cewa, sakamakon aiwatar da shawarar, ya sa kasashen duniya sun kara cin gajiya cikin adalci. kasar Sin za ta cika alkawarinta na ganin ba a bar kowa a baya ba wajen samun ci gaba. (Tasallah Yuan)

LABARAI MASU NASABA

Manufar Soke Haraji Ga Kasashen Afirka Ta Sin Ta Samar Da Sabbin Damammaki Ga Nahiyar

Zhang Guoqing Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Koli Na “Hadin Kai Don Bunkasa Tattalin Arzikin Duniya”

 

Xi
CMG Hausa
+ postsBio
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugabannin Kasashen Duniya Sun Yi Wa Sin Fatan Alheri A Sabuwar Shekara
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    San Francisco sabon mafarin hadin gwiwar Sin da Amurka ne
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Xi Ya Halarci Kwaya-Kwaryan Taron Shugabannin Mambobin APEC
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugaban Kasar Sin Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Jagororin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

MASU ALAKA

Manufar Soke Haraji Ga Kasashen Afirka Ta Sin Ta Samar Da Sabbin Damammaki Ga Nahiyar
Daga Birnin Sin

Manufar Soke Haraji Ga Kasashen Afirka Ta Sin Ta Samar Da Sabbin Damammaki Ga Nahiyar

June 12, 2026
Zhang Guoqing Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Koli Na “Hadin Kai Don Bunkasa Tattalin Arzikin Duniya”
Daga Birnin Sin

Zhang Guoqing Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Koli Na “Hadin Kai Don Bunkasa Tattalin Arzikin Duniya”

June 12, 2026
Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin Ya Soki Dabarar Siyasa Ta Sakataren Tsaron Philippines
Daga Birnin Sin

Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin Ya Soki Dabarar Siyasa Ta Sakataren Tsaron Philippines

June 12, 2026
Next Post
‘Kwankwaso Zai Lashe Zaben Shugaban Kasa Na 2023’ —Jideogu Ogbu

2023: Kwankwaso Ya Zabi Ladipo Johnson Matsayin Mataimakinsa

LABARAI MASU NASABA

An Cafke Mutum Uku Kan Kisan Mawaki Dan Asalin Nijeriya Da Birtaniya

An Cafke Mutum Uku Kan Kisan Mawaki Dan Asalin Nijeriya Da Birtaniya

June 13, 2026
Allah Kaɗai Zai Iya Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Nijeriya – Matawalle

Allah Kaɗai Zai Iya Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Nijeriya – Matawalle

June 13, 2026
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

’Yansanda Sun Cafke Mutun Biyu Da Ake Zargi Da Fashi Da Makami A Adamawa

June 13, 2026
Kamfanin Simintin Dangote Ya Kaddamar Da Tsarin Fasahar Zamani (AI) Domin Inganta Tsaro Da Harkar Sufuri

Kamfanin Simintin Dangote Ya Kaddamar Da Tsarin Fasahar Zamani (AI) Domin Inganta Tsaro Da Harkar Sufuri

June 13, 2026
Tsohon Kakakin Ma’aikatar Tsaro Rabe Abubakar Ya Rasu A Hannun ‘Ƴan Bindiga

Tsohon Kakakin Ma’aikatar Tsaro Rabe Abubakar Ya Rasu A Hannun ‘Ƴan Bindiga

June 13, 2026
Yadda Matata Ta Daina Girki, Ta Ke Lakaɗamin Duka — Miji Ya Koka

Yadda Matata Ta Daina Girki, Ta Ke Lakaɗamin Duka — Miji Ya Koka

June 13, 2026
Ranar Dimokuraɗiyya: Gwamna Uba Sani Ya ‘Yanta Fursunoni 97

Ranar Dimokuraɗiyya: Gwamna Uba Sani Ya ‘Yanta Fursunoni 97

June 13, 2026
Bukatar Rike Sirri A Tsakanin Ma’aurata

Bukatar Rike Sirri A Tsakanin Ma’aurata

June 13, 2026
Hukumar FAO Ta Samar Da Shirin Kiwon Tarwada A Jihar Gombe

Hukumar FAO Ta Samar Da Shirin Kiwon Tarwada A Jihar Gombe

June 13, 2026
Yawan Man Da Nijeriya Ke Hakowa Ya Karu Da Ganga 177,000 A Janairu

Dalilin Da Ya Sa Matatar Dangote Ta Kara Habaka Tura Man Fetur

June 13, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.