A yau Talata, shugaban kasar Sin Xi Jinping ya tattauna da shugaban kasar Tajikistan, Emomali Rahmon, a birnin Beijing bayan gudanar da bikin yi masa maraba, wanda ya zo Sin domin ziyarar aiki.
Kazalika, duk dai a Beijing a yau din, Xi Jinping ya gana da yarima mai jiran gado kuma babban minista a ofishin firaministan Brunei Darussalam, Haji Al-Muhtadee Billah.Bugu da kari, shugaban kasar Sin ya kuma gana da darakta janar na hukumar kula da bunkasa ilimi da kimiyya da fasaha da al’adu ta MDD, watau UNESCO, Khaled El-Enany, yau Talata a birnin Beijing. (Mai fassara: Yahuza)
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
ADVERTISEMENT















Discussion about this post