ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Kansar Baka Ke Ci Gaba Da Kisan ‘Yan Nijeriya Duk Shekara

by Idris Aliyu Daudawa
3 years ago
Baka

Ministan lafiya Osagie Ehanire ya bayyana cewa ‘yan Nijeriya fiye da 746 suke mutuwa, sanadiyar cutar kansar Baki ko wace shekara.

Haka abin yake yayin da ana gano mutane1146 na kamuwa da cutar ko wace shekara.

  • Nijeriya Ta Sanya Hannu A Yarjejeniyar Amfani Da Fasahar Shuka Itatuwa Da Kasar Netherlands
  • Ina Neman Gafarar ‘Yan Nijeriya Idan Na Muku Ba Dai-dai Ba —Buhari

A wani bayanin da ta fitar a wurin taro na kwana daya mai taken: ‘Amfani da kyakkyawar kulawa tun farko wajen gane ita kansar Baka da yadda take tasiri,’ wadda gidauniyar cutar dajin Baki da nakasar fuska a Abuja makon daya gabata, Ministan ya nuna rashin jin dadinsu yadda mutane da yawa basu san yadda cutar kansa Baka take samar da babbar matsala.

ADVERTISEMENT

Ya cigaba da byanin “Cutar kansar Baka babbar matsala ce domin tana iya bata fuskar mutum,ba zai iya magana ba, ko ma cin abinci,da yawan mutuwar da ake yi sanadiyar cutar.Ta ma fi sauran nau’oin cututtuka masu nasaba da kansa kamar yadda Ministan yace,” .

Shugaban sashen kulawa da sashen kudi ta ma’aikjatar lafiya ta tarayya, Dokta Gloria Uzo-Igwe,Ministan ya bayyana cewa ma’aikatarsa tana iyakar kokarinta wajen fadakar da ‘yan Nijeriya akan hadarin dake tattare da cutar kansar Baka.

LABARAI MASU NASABA

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Ya ce an kammala dauka matakan da suka kamata maganar kaddamar da tsari kan cutar kansar Baka.

“Muna da tsarin da zamu kaddamar a watan Nuwamba mai zuwa kan cutar kansar Baka matakin mu shine yana yaduwar cutar, za mu ziyarci al’umma domin wayar da kansu.”

Kowa ya nason ya tafi Birni babu wasu Likitocin hakora a kauyuka babu kwararru a can inda kansar Baka take da yawa.

“Muna zuwa kuyuka mu horar da jami’anmu domin hakan zai sa su lura da alamun duk wanda ya kamu da irin cutar ta kansa,daga nan sai su yi masu bayani su je asibitocin da zasu samu taimakon na kulawa da su.

“Bamu son al’amarin ya kai ga zuwa ga mataki na hudu ko ma na ukun,mudddin za su iya gane su wanda ya kamu da cutar su tura shi asibiti domin daukar matakin daya dace ba tare da bata lokaci ba”

Dokta Osagie ya kara jaddada cewa manufarsu ce a samu akalla kashi 50 na al’ummar karkara da kuma tabbatar da akwai kwararru a asibitocinmu na karkara.

“Manufarmu ce daukar matakin daya kunshi kulawa da marasa kamar yadda ya dace a kalla a ce akwai asbibitin Hakora da zai kunshi kwararr,mai ilmin kwantar da hankali, sai kuma mai kula da tsafta,a kalla a shiyyoyi uku na kasa.

Da yake na shi jawabin wanda ya kira atron na horarwa Dokta Bello Alokun,ya ce akwai wani tsari na amfani da  komfutoci,inda bayanan da aka samu wurin mara lafiya  za a iya amfani dasu kashi 90 na ainihin gaskiyar da za a iya gane cewar shi mutumin zai iya kamuwa da kansar nan da shekara goma.

Kamar yadda yace matakin zai “ taimakawa su kwararrun su sa ido domin lura da irin mutanen yadda da hakan zasu gane shiga cutar tuna bin bai yi nisa ba,hakan ne kuma zai bada dama ta maganin kansar da mutumin yake fama da ita.

“Shi tsarin da ake son amfani da shi ana son ya kasance matsayin gwaji inda amfaniun shi za a iya amfani da shi ta bangarori daban- daban na magunguna da kuma sauran al’amarin da ya shafi kimiyya.Nijeriya tana gab da cimma   burin haka nan.

“Muna kokarin yadda za a fadada tsarin lokacin da za a iya kamuwa da cutar kansar Baka da bada labarin ga ‘yan Nijeriya ta yadda za a iya kamuwa da cutar saboda gane kamuwa da ita cutar wani muhimmin al’amari ne.”

Ita ma a tata gudunmawar Farfesa Bukola Folashade Adeyemi ta Kwalejin jami’ar Ibadan ta bayyana cewa duk da yake kansar Baki bata faye yawa ba a Nijeriya amma duk da haka tana da matukar hadari.

“Ba ina nufin dole sai mutanen da suke da nasaba da abubuwan biyu suke iya kamuwa da cutar Kansar Baki ba, akwai mutanen da suka gada daga cikinsu suna iya kamuwa.

“Abinda muke ba mutane shawara shine su guji hada kansu da ko wata mu’amala da abubuwan biyu.Wannan zamanin ma wasu matasa sun kara gyara kan shi al’amarin yadda suke amfani da abinda ake kira a zamanance e-smoking,suna ma amfani da wani abu da ake kira  da suna shishar da sauran abubuwan da suke da matukar hadari ga rayuwarsu.

“Namu shi ne mu ba mutane shawara su kaucr ma hanyar ko halaiya irin wadda bata dace ba.”

Da ta cigaba da yin karin bayani sai tace rayuwar da muke a wuraren da muke zama shine yawan amfani ko cin kayayyakin abincin da ake yin amfani da wutar da za a gani a zahiri wajen sarrada su kafin a ci, musamman ma ga mutanen da dole kullun sai sun kasance a irin halin ko yanayi.

Baka
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Shugaban Makaranta Na Farko A Arewa Hedimasta (2)
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Yadda Gidajen Abinci Ke Wasa Da Rayuwar Al’umma Ta Amfani Da Ruɓaɓɓen Tumatir

MASU ALAKA

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili
Manyan Labarai

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli
Labarai

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro
Manyan Labarai

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Next Post
Masana Sun Gano Dalilan Dake Hana Kwamfuta Da Wayoyin Hannu Rashin Sauri

Masana Sun Gano Dalilan Dake Hana Kwamfuta Da Wayoyin Hannu Rashin Sauri

LABARAI MASU NASABA

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026
Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

June 3, 2026
Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.