ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, September 10, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Yara Suka Kamo Harsasan Harbo Jirgin Sama A Yayin Kamun Kifi A Borno

by Sulaiman
8 months ago

Wata ragar kama kifi da wasu yara suke amfani da ita wajen kama kifaye a wani kududdufi a yankin Bulunkutu na Maiduguri, Jihar Borno, ta nannaɗo harsasan harbo jirgin sama a yayin kama kifaye a kududdufin.

 

Majiyoyi a yankin sun yi zargin cewa ‘yan ta’addan Boko Haram ne suka jefar da harsasan.

ADVERTISEMENT
  • Gwamnonin Arewa Sun Yi Allah-Wadai Da Harin Kasuwar Neja
  • Tinubu Ya Yaba da Jagorancin Gwamna Abba Yusuf Yayin Da Ya Cika Shekara 63

Wata majiya ta ce lokacin da yaran suka lura da abubuwan da suka kamo, ba a bu bane da aka saba gani ba, sai suka sanar da hukumomi, wanda ya sa sojoji suka killace yankin da sauri.

 

LABARAI MASU NASABA

Jerin Bankuna 32 Da Aka Amince Su Sayar Da Hannun Jarin Matatar Dangote

Uganda Za Ta Fara Fitar Da Man Fetur Zuwa Ƙasashen Waje

Wata majiya ta shaida wa wakilin Daily Trust cewa, “Yaran ƙanana ne. Babban cikinsu, bai wuce shekaru 13 ba. Yawanci suna kamun kifi a wurin ne don kama ƙananan kifaye yayin da ruwan kududdufin ya fara ƙafewa. Amma a wannan karon, maimakon kifi, sai suka kwaso harsasai da dama da kuma abubuwan ajiyar wutar lantarki na hannu (power Bank), lamarin da ya tsorata kowa a yankin.”

 

Wani mazaunin garin, wanda ya bayyana sunansa a matsayin Malam Bishir, ya ce, “Abin da ya firgita yawancin mazauna yankin shi ne, tarihin wurin. Wasu sanannun ‘yan Boko Haram sun taɓa zama a wurin kafin rundunar tsaro ta hadin gwiwa (CJTF) ta kore su.”

 

Lamarin ya faru ne a daidai lokacin da ake fargabar tsaro a Borno da jihohin Yobe da Adamawa da ke makwabtaka da juna, inda aka samu munanan hare-haren fashewar bama-bamai da kuma dakile hare-haren ƙunar baƙin wake a cikin ‘yan makonnin nan.

 

Sai dai, an rahoto cewa, sojojin Operation HADIN KAI (OPHK) sun kama wanda ake zargi da jagorantar kai hare-haren bama-baman wanda ya kashe mutane biyar tare da raunata wasu 34 lokacin da wani ɗan ƙunar baƙin wake ya tayar da bam a cikin wani masallaci a Maiduguri.

Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna
  • Sulaiman
    Sin Ba Ta Taba Janyewa Wata Kasa Tsani Ba
  • Sulaiman
    Xi Ya Aike Da Gaisuwa Albarkacin Ranar Malamai Yana Mai Kira Da A Samar Da Matasa Masu Hazaka Domin Kara Farfado Da Kasa
  • Sulaiman
    Renon Matasa A Kan Kyakkyawar Turba Ginshiki Ne Na Gina Kasa

MASU ALAKA

Labarai

Jerin Bankuna 32 Da Aka Amince Su Sayar Da Hannun Jarin Matatar Dangote

September 10, 2026
Labarai

Uganda Za Ta Fara Fitar Da Man Fetur Zuwa Ƙasashen Waje

September 10, 2026
Cutar Mashaƙo Ta Ɓarke A Kano, Katsina Da Filato
Manyan Labarai

Mashaƙo: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Sun Kai 27 A Filato

September 10, 2026
Next Post
Shugaba Xi Ya Yi Kira Ga Manyan Kasashe Da Su Jagoranci Biyayya Ga Yarjejeniyar Kafuwar MDD 

Shugaba Xi Ya Yi Kira Ga Manyan Kasashe Da Su Jagoranci Biyayya Ga Yarjejeniyar Kafuwar MDD 

LABARAI MASU NASABA

Jerin Bankuna 32 Da Aka Amince Su Sayar Da Hannun Jarin Matatar Dangote

September 10, 2026

Uganda Za Ta Fara Fitar Da Man Fetur Zuwa Ƙasashen Waje

September 10, 2026
Cutar Mashaƙo Ta Ɓarke A Kano, Katsina Da Filato

Mashaƙo: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Sun Kai 27 A Filato

September 10, 2026
An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

Wane Ne Dan Shagamu: Su Wane Ne Suka Kashe Shi A Kano?

September 10, 2026
Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara

Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara

September 10, 2026
Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

September 10, 2026
’Yansanda Sun Kama Wadda Ta Yaɗa Labarin OPay Zai Daina Aiki A Nijeriya

’Yansanda Sun Kama Wadda Ta Yaɗa Labarin OPay Zai Daina Aiki A Nijeriya

September 10, 2026
2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato

2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato

September 10, 2026
Zabe: Gwamnatin Kano Ta Taƙaita Zirga-zirgar Mutane Da Ababen Hawa

Gwamna Yusuf Ya Umarci Jami’an Tsaro Su Gano Waɗanda Suka Kashe Danshagamu

September 10, 2026
Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

September 9, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.