• Leadership Hausa
Monday, August 8, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai

‘Yan Boko Haram Sun Yi Garkuwa Da Matafiya Da Yawa A Borno

by Khalid Idris Doya
2 months ago
in Labarai
0
‘Yan Boko Haram Sun Yi Garkuwa Da Matafiya Da Yawa A Borno
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Kungiyar ASUU Ta Bukaci Soke Jarrabawar Jami’ar Jihar Kaduna

Wani Dalibin Sakandire Ya Hada Mutum-Mutumi Mai Motsi A Kano

‘Yan bindiga da ake kyautata zaton mambobin kungiyar Boko Haram ne sun kai hari kauyen Lawan Mainari da ke kusa da hanyar Mainok da ke tsakanin titin Damaturu zuwa Maiduguri a jihar Borno tare da yin garkuwa da matafiya da daman gaske.

Ganau sun shaida cewa lamarin ya faru ne a ƙauyen da ke da tazarar kilomita 40 da cikin birnin Maiduguri babban birnin jihar Borno.

  • An Kashe Mutum 4 A Wani Rikici Tsakanin Hausawa Da Kabilar Lunguda A Adamawa

An nakalto cewa ‘yan bindigan sun yi garkuwa da matafiya masu yawa tare da banka wa motoci 9 da tiraktocin da suka dauko kayan abinci wuta.

Har zuwa yanzu dai hukumomi ba su ce komai ba inda matafiya da dama cikin firciki suka tsaya a kauyukan da ke kusa da inda lamarin ya faru domin kare lafiyarsu yayin da wasu kuma suka juya zuwa cikin Damaturu da ke jihar Yobe.

ShareTweetSendShare
Previous Post

Nasarar Buhari A Zaben 2015 Daga Allah Take – Gwamnatin Tarayya

Next Post

2023: Ban Zabi Kowa Ba, Ban Kuma Yarda A Kakaba Dan Takara Ba —Buhari

Related

Kungiyar ASUU Ta Bukaci Soke Jarrabawar Jami’ar Jihar Kaduna
Labarai

Kungiyar ASUU Ta Bukaci Soke Jarrabawar Jami’ar Jihar Kaduna

6 mins ago
Wani Dalibin Sakandire Ya Hada Mutum-Mutumi Mai Motsi A Kano
Rahotonni

Wani Dalibin Sakandire Ya Hada Mutum-Mutumi Mai Motsi A Kano

1 hour ago
Tsohon Shugaban Hukumar Binciken Sararin Samaniya Ta Kasa NARSDA, Ya Rasu
Labarai

Tsohon Shugaban Hukumar Binciken Sararin Samaniya Ta Kasa NARSDA, Ya Rasu

3 hours ago
An Saki Tsofaffin Gwamnoni, Dariye Da Nyame Daga Gidan Yarin Kuje
Labarai

An Saki Tsofaffin Gwamnoni, Dariye Da Nyame Daga Gidan Yarin Kuje

5 hours ago
Falakin Karaye Ya Nemi Al’umma Su Rungumi Yi Wa Kasa Addu’a
Labarai

Falakin Karaye Ya Nemi Al’umma Su Rungumi Yi Wa Kasa Addu’a

8 hours ago
Jirgin Yaki Ya Hallaka Kasurgumin Dan Bindiga Da Yaransa A Katsina
Manyan Labarai

Jirgin Yaki Ya Hallaka Kasurgumin Dan Bindiga Da Yaransa A Katsina

8 hours ago
Next Post
2023: Ban Zabi Kowa Ba, Ban Kuma Yarda A Kakaba Dan Takara Ba —Buhari

2023: Ban Zabi Kowa Ba, Ban Kuma Yarda A Kakaba Dan Takara Ba —Buhari

LABARAI MASU NASABA

Kungiyar ASUU Ta Bukaci Soke Jarrabawar Jami’ar Jihar Kaduna

Kungiyar ASUU Ta Bukaci Soke Jarrabawar Jami’ar Jihar Kaduna

August 8, 2022
Yawan Musayar Kudaden Da Aka Adana Na Sin A Karshen Watan Yuli Ya Kai Dalar Tiriliyan 3.1041

Yawan Musayar Kudaden Da Aka Adana Na Sin A Karshen Watan Yuli Ya Kai Dalar Tiriliyan 3.1041

August 8, 2022
Wani Dalibin Sakandire Ya Hada Mutum-Mutumi Mai Motsi A Kano

Wani Dalibin Sakandire Ya Hada Mutum-Mutumi Mai Motsi A Kano

August 8, 2022
Lardin Hunan Na Kasar Sin Da Kasashen Afrika Na Gwajin Biyan Kudin Cinikayya Da Takardun Kudadensu

Lardin Hunan Na Kasar Sin Da Kasashen Afrika Na Gwajin Biyan Kudin Cinikayya Da Takardun Kudadensu

August 8, 2022
Kowa Ya San Ainihin Makasudin Pelosi Kan Hujjarta Ta “Demokuradiyya”

Kowa Ya San Ainihin Makasudin Pelosi Kan Hujjarta Ta “Demokuradiyya”

August 8, 2022
Tsohon Shugaban Hukumar Binciken Sararin Samaniya Ta Kasa NARSDA, Ya Rasu

Tsohon Shugaban Hukumar Binciken Sararin Samaniya Ta Kasa NARSDA, Ya Rasu

August 8, 2022
Wang Yi: Bangarori 3 Na Kuskuren Da Amurka Ta Yi Kan Batun Taiwan

Wang Yi: Bangarori 3 Na Kuskuren Da Amurka Ta Yi Kan Batun Taiwan

August 8, 2022
“El-Rufai Zai Koma PDP Kafin 2023”

“El-Rufai Zai Koma PDP Kafin 2023”

August 8, 2022
Ziyarar Nancy Pelosi Zuwa Taiwan Takala Ce Mai Muguwar Manufa

Ziyarar Nancy Pelosi Zuwa Taiwan Takala Ce Mai Muguwar Manufa

August 8, 2022
An Saki Tsofaffin Gwamnoni, Dariye Da Nyame Daga Gidan Yarin Kuje

An Saki Tsofaffin Gwamnoni, Dariye Da Nyame Daga Gidan Yarin Kuje

August 8, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.