• Leadership Hausa
Wednesday, July 6, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai Manyan Labarai

‘Yan Sandan Burtaniya Sun Cafke Ike Ekweremadu kan Zargin Amfani Da Sassan Jikin Wani Yaro

by Leadership Hausa
2 weeks ago
in Manyan Labarai
0
‘Yan Sandan Burtaniya Sun Cafke Ike Ekweremadu kan Zargin Amfani Da Sassan Jikin Wani Yaro
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

NCC Ta Bai Wa Kamfanonin Sadarwa Kwana 30 Don Warware Matsalolin Masu Amfani Da Layukansu

Mutum 12 Sun Mutu Yayin Arangama Tsakanin ‘Yan Bindiga Da ‘Yan Banga A Filato

Rundunar ‘yan sandan kasar Birtaniya ta kama tsohon mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Ike Ekweremadu, da matarsa, Misis Beatrice Nwanneka Ekweremadu, kan zargin hada baki da shirya kai wani yaro Birtaniya domin amfani da sassan jikinsa.

Ekweremadu, mai shekaru 60, da Beatrice, mai shekaru 55, ‘yan Nijeriya ne da aka tsare su a gidan yari kuma za su gurfana a gaban Kotun Majistare ta Uxbridge a ranar Alhamis.

An tuhume su da laifin hada baki don shirya tafiya da wani yaro da nufin yin amfani da sassan jikinsa a kasar.

Tags: 'Yan SandaBurtaniyaSanata Ike
ShareTweetSendShare
Previous Post

Ba Zamu Zura Idanu Ana Kai Hare-hare Coci Ba —Buhari

Next Post

Farashin Kalanzir Da Gas Ya Karu Da Kashi 88 A Cikin Shekara Daya – NBS

Related

NCC Ta Bai Wa Kamfanonin Sadarwa Kwana 30 Don Warware Matsalolin Masu Amfani Da Layukansu
Manyan Labarai

NCC Ta Bai Wa Kamfanonin Sadarwa Kwana 30 Don Warware Matsalolin Masu Amfani Da Layukansu

14 hours ago
Mutum 12 Sun Mutu Yayin Arangama Tsakanin ‘Yan Bindiga Da ‘Yan Banga A Filato
Manyan Labarai

Mutum 12 Sun Mutu Yayin Arangama Tsakanin ‘Yan Bindiga Da ‘Yan Banga A Filato

16 hours ago
‘Yan Daba Sun Yi Kokarin Kona Majalisar Dokokin Bauchi
Manyan Labarai

‘Yan Daba Sun Yi Kokarin Kona Majalisar Dokokin Bauchi

2 days ago
HOTUNA: Yunkurin Tsige Kakakin Majalisar Dokokin Bauchi, ‘Yan Sanda Sun Rufe Majalisar
Manyan Labarai

HOTUNA: Yunkurin Tsige Kakakin Majalisar Dokokin Bauchi, ‘Yan Sanda Sun Rufe Majalisar

2 days ago
Badakalar Kudin Makamai: PDP Ta Bukaci Gwamnatin Tarayya Ta Binciki Buratai
Manyan Labarai

Badakalar Kudin Makamai: PDP Ta Bukaci Gwamnatin Tarayya Ta Binciki Buratai

2 days ago
Jami'an Tsaron Zamfara Ta JTF
Manyan Labarai

Kalubalen Tsaro: Gwamnatin Zamfara Na Shirin Kafa Sabuwar Hukumar Tsaro Ta (CPG)

3 days ago
Next Post
Farashin Kalanzir Da Gas Ya Karu Da Kashi 88 A Cikin Shekara Daya – NBS

Farashin Kalanzir Da Gas Ya Karu Da Kashi 88 A Cikin Shekara Daya – NBS

LABARAI MASU NASABA

Wani Abun Fashe Wa Da Ake Zaton Bom Ne Ya Tashi A Gidan Yarin Kuje Da Ke Abuja

Wani Abun Fashe Wa Da Ake Zaton Bom Ne Ya Tashi A Gidan Yarin Kuje Da Ke Abuja

July 5, 2022
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Katsina Ta Tabbatar da Kashe Jami’inta, ACP Aminu Umar

Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Katsina Ta Tabbatar da Kashe Jami’inta, ACP Aminu Umar

July 5, 2022
Layin Dogo Na Zamani Na SGR Da Kasar Sin Ta Gina Yana Shirin Tsara Fitar Da Kayayyakin Habasha Zuwa Ketare Da Kara Samun Riba

Layin Dogo Na Zamani Na SGR Da Kasar Sin Ta Gina Yana Shirin Tsara Fitar Da Kayayyakin Habasha Zuwa Ketare Da Kara Samun Riba

July 5, 2022
Buhari Ya Ci Alwashin Kawo Karshen Lalacewar Layin Samar Da Wutar Lantarki Na Kasa

Sallah: ‘Yan Bindiga Sun Kai Wa Tawagar Shugaba Buhari Hari A Hanyarsa Ta Zuwa Katsina

July 5, 2022
Shugaban Jam’iyyar APC Na Yankin Ibadan Da Oyo Ya Sauya Sheka Zuwa PDP

Shugaban Jam’iyyar APC Na Yankin Ibadan Da Oyo Ya Sauya Sheka Zuwa PDP

July 5, 2022
Manufofin Sin Na Bude Kofa Ga Waje Da Yin Kwaskwarima A Gida Sun Amfana wa Sin Da Ma Duniya

Manufofin Sin Na Bude Kofa Ga Waje Da Yin Kwaskwarima A Gida Sun Amfana wa Sin Da Ma Duniya

July 5, 2022
PDP Ta Yi Gangamin Wayar Da Kan Jama’a Kan Muhimmancin Katin Zabe A Abuja

PDP Ta Yi Gangamin Wayar Da Kan Jama’a Kan Muhimmancin Katin Zabe A Abuja

July 5, 2022
Kwankwaso Ka Da Ka Kuskura Ka Sake Alakantamu Da Peter Obi —Kungiyar IPOB

Kwankwaso Ka Da Ka Kuskura Ka Sake Alakantamu Da Peter Obi —Kungiyar IPOB

July 5, 2022
Zargin Badakalar Kudade: ICPC Ta Cafke Dan Kwangilar Kotun Koli Na Bogi

Zargin Badakalar Kudade: ICPC Ta Cafke Dan Kwangilar Kotun Koli Na Bogi

July 5, 2022
Amurka Tana Yunkurin Ta Da Yake-yake A Sassan Duniya

Amurka Tana Yunkurin Ta Da Yake-yake A Sassan Duniya

July 5, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.