ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ƴan Majalisar Dokokin Ƙasa 54 Sun Rasa Tikitin Takara A Zaɓen Fidda Gwanin APC

by Rabi'u Ali Indabawa
4 weeks ago
Majalisa

Aƙalla ƴan majalisar dokokin ƙasa 54 masu ci ne suka rasa tikitin sake neman zaɓe a majalisar dokoki ta ƙasa a zaɓen fidda gwani na jam’iyyar APC.

Jam’iyyar APC ta gudanar da zaɓen fidda gwani na majalisar wakilai a ranar Asabar, 16 ga Mayu, yayin da na sanatoci ya gudana ranar Litinin, 18 ga Mayu, 2026.

Daga cikin waɗanda suka sha kaye akwai fitattun ƴan majalisa da suka kwashe shekaru masu yawa a majalisar dokoki ta ƙasa, yayin da wasu kuma manyan jami’ai ne a majalisar wakilai da majalisar dattawa.

ADVERTISEMENT

A majalisar wakilai, waɗanda suka rasa tikitin sun haɗa da Hon. Nicholas Mutu mai wakiltar mazaɓar Bomadi/Patani ta Jihar Delta; shugaban masu rinjaye na majalisar wakilai, Farfesa Julius Ihonɓbere mai wakiltar mazaɓar Owan ta Jihar Edo; Ibrahim Isiaka mai wakiltar Ifo/Ewekoro a Jihar Ogun; da Mike Etaba mai wakiltar Obubra/Etung a Jihar Cross Riɓer.

Sauran sun haɗa da Ngozi Lawrence Okolie (Aniocha/Oshimili, Delta); Daɓid Zachariya (Igalamela/Idah, Kogi); Tijani Ahmed Ozigi (Okene/Ogori-Magongo, Kogi); Eseosa Iyawe (Oredo, Edo); Matthew Nwogu (Aboh Mbaise/Ngor Okpala, Imo); Miriam Onuoha (Okigwe North, Imo); da Chike Okafor (Okigwe South, Imo).

LABARAI MASU NASABA

Hajjin 2026: NAHCON Ta Kammala Jigilar Alhazan Nijeriya Daga Saudiyya

Yan Bindiga Sun Kashe Manoma Shida A Birnin Gwari Ta Jihar Kaduna

Waɗanda su ma suka rasa tikitinsu kuma ba za su dawo majalisar dokoki ta ƙasa ba sun haɗa da; Harrison Nwadike (Isu/Njaba/Nkwerre/Nwangele, Imo); Emeka Martins Chinedu (Ahiazu/Ezinihitte, Imo); Ismail Kayode (Ifelodun/Oyun/Offa, Kwara); Mansur Musa Jega (Jega/Gwandu/Aleiro, Kebbi); Muktar Muhammad (Kazaure/Roni/Gwiwa Yankwashi, Jigawa); da Ibrahim Usman Auyo (Hadejia/Auyo/Kafin Hausa, Jigawa).

Hakazalika, ɗan majalisar wakilai mai wakiltar mazaɓar Ringim/Taura ta Jihar Jigawa, Hon. Sa’adu Wada Taura, ya rasa tikitin tsayawa takara a zaɓen 2027 bayan da Yushau Muhammad ya samu tikitin ta hanyar maslaha.

Sauran da ba za su koma majalisar wakilai ba sun haɗa da Yusif Sa’idu Miga (Jahun/Miga, Jigawa); Dickson Tarkighir (Makurdi/Guma, Benuwe); Terseer Ugbor (Kwande/Ushongo, Benuwe); Sesoo Ikpagher (Ɓandeikya/Konshisha, Benuwe); Asema Achado (Gwer East/Gwer West, Benuwe); Sekaɓ Iortyom (Buruku, Benuwe); Daɓid Ogewu (Oju/Obi, Benuwe); Bassey Akiba (Odukpani/Calabar Municipality, Cross Riɓer); da Daniel Asama (Jos North/Bassa, Plateau).

A zaɓen fidda gwani mai zafi, Ɓincent Bulus (Langtang, Filato); John Dafaan (Ƙua’anpan/Shendam/Mikang, Plateau); Ajang Iliya (Jos South/Jos East, Plateau); Jeremiah Umaru (Wamba/Akwanga/Nasarawa Eggon); Ari Mohamed Abdul-Mumin (Nasarawa/Toto); Abiodun Akinlade (Ipokia/Yewa South, Ogun); da Tunji Akinosi (Ado-Odo/Ota, Ogun) su ma sun sha kaye.

Haka kuma, Femi Ogunbanwo (Odogbolu/Ijebu Ode/Ijebu North East, Ogun); Adesola Elegbeji (Remo, Ogun); da Jimi Odimayo (Okitipupa/Irele, Ondo) sababbin ƴan takara sun kayar da su a zaɓen fidda gwani.

Donatus Mathew, tsohon direban babur kasuwanci wanda ya lashe kujerar majalisar wakilai ta mazaɓar Kaura a Jihar Kaduna a ƙarƙashin jam’iyyar Labour Party a 2023 amma ya koma APC a Disambar 2024, ya rasa ƙoƙarinsa na komawa majalisar ta sabuwar jam’iyyarsa.

Haka kuma waɗanda aka kayar sun haɗa da Timilehin Adelegbe (Owo/Ose, Ondo); Bashiru Dawodu (Oshodi-Isolo, Lagos); Kafilat Ogbara (Kosofe, Lagos); da ɗan majalisar wakilai mai wakiltar Ekiti North II, Akinlayo Kolawole, wanda ya rasa tikitin ga tsohon ɗan majalisar tarayya, Ibrahim Olarewaju.

A majalisar dattawa kuwa, waɗanda suka sha kaye sun haɗa da Ned Nwoko (Delta North), wanda tsohon gwamnan Jihar Delta, Ifeanyi Okowa, ya kayar; Neda Imasuen; Jibrin Isah mai wakiltar Kogi East wanda aka fi sani da Echocho; Sanata Muhammad Danjuma Goje wanda ya wakilci Gombe Central har sau huɗu a jere; da Sanata Adeniyi Adegbonmire (Ondo Central).

Sauran sun haɗa da Sanata Olajide Ipinsagba (Ondo North); Sanata Gbenga Daniel (Ogun East); Sanata Diket Plang (Plateau Central); Sanata Lola Ashiru (Kwara South); Sanata Emmanuel Udende wanda ya rasa tikitin Benuwe North East ga tsohon gwamnan Jihar, Sanata Gabriel Suswam; Sanata Titus Zam (Benuwe North West); da Sanata Olubiyi Fadeyi (Osun Central).

Majalisa
Rabi'u Ali Indabawa
+ postsBio
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Nijar Ta Rattaba Hannu A Kan Dokar Haramta Auren Jinsi
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Za Mu Iya Sayar Da Manmu Ba Tare Da Wata Matsala Ba -Iran
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Dattawan Arewa Sun Buƙaci Tinubu Ya Ayyana Dokar Ta-baci Kan Tabarbarewar Tsaro
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Nijeriya Ta Karbi Ƴan Nijeriya 268 Da Suka Tsero Daga Afirka Ta Kudu

MASU ALAKA

Maniyyatan Nijeriya
Manyan Labarai

Hajjin 2026: NAHCON Ta Kammala Jigilar Alhazan Nijeriya Daga Saudiyya

June 23, 2026
'Yan Bindiga
Manyan Labarai

Yan Bindiga Sun Kashe Manoma Shida A Birnin Gwari Ta Jihar Kaduna

June 23, 2026
Cire Tallafin Mai: Za A Fara Bai Wa Talakawa Dubu 8 Duk Wata
Manyan Labarai

Tinubu Ya Aike Da Ƙudirin Kafa ‘Yansandan Jihohi Zuwa Majalisar Dattawa

June 23, 2026
Next Post
Sanata Sani Ya Nemi Tinubu Ya Saki Masu Zanga-zanga Da Ke Tsare

Bayan Shehu Sani Ya Ƙalubalanci Zailani, Rikicin APC Ya Ƙara Zafi A Kaduna

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

June 23, 2026
Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

June 23, 2026
Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

June 23, 2026
Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

June 23, 2026
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

’Yansanda Sun Kama Mutane 57 Da Ake Zargi Da Ayyukan Ta’addanci A Adamawa

June 23, 2026
Li Qiang Ya Gana Da Firaministan Kasar Guinea

Li Qiang Ya Gana Da Firaministan Kasar Guinea

June 23, 2026
Maniyyatan Nijeriya

Hajjin 2026: NAHCON Ta Kammala Jigilar Alhazan Nijeriya Daga Saudiyya

June 23, 2026
Kamfanin Sin Ya Kammala Babban Aikin Samar Da Ruwa A Babban Birnin Nijeriya

Kamfanin Sin Ya Kammala Babban Aikin Samar Da Ruwa A Babban Birnin Nijeriya

June 23, 2026
Binciken CGTN: Fasahohin Zamani Sun Habaka Ayyuka Yayin Da Tsarin Cin Moriya Tare Ya Yi Fintinkau

Binciken CGTN: Fasahohin Zamani Sun Habaka Ayyuka Yayin Da Tsarin Cin Moriya Tare Ya Yi Fintinkau

June 23, 2026
'Yan Bindiga

Yan Bindiga Sun Kashe Manoma Shida A Birnin Gwari Ta Jihar Kaduna

June 23, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.