ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, July 14, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ƴan Majalisar Dokokin Ƙasa 54 Sun Rasa Tikitin Takara A Zaɓen Fidda Gwanin APC

by Rabi'u Ali Indabawa
2 months ago
Majalisa

Aƙalla ƴan majalisar dokokin ƙasa 54 masu ci ne suka rasa tikitin sake neman zaɓe a majalisar dokoki ta ƙasa a zaɓen fidda gwani na jam’iyyar APC.

Jam’iyyar APC ta gudanar da zaɓen fidda gwani na majalisar wakilai a ranar Asabar, 16 ga Mayu, yayin da na sanatoci ya gudana ranar Litinin, 18 ga Mayu, 2026.

Daga cikin waɗanda suka sha kaye akwai fitattun ƴan majalisa da suka kwashe shekaru masu yawa a majalisar dokoki ta ƙasa, yayin da wasu kuma manyan jami’ai ne a majalisar wakilai da majalisar dattawa.

ADVERTISEMENT

A majalisar wakilai, waɗanda suka rasa tikitin sun haɗa da Hon. Nicholas Mutu mai wakiltar mazaɓar Bomadi/Patani ta Jihar Delta; shugaban masu rinjaye na majalisar wakilai, Farfesa Julius Ihonɓbere mai wakiltar mazaɓar Owan ta Jihar Edo; Ibrahim Isiaka mai wakiltar Ifo/Ewekoro a Jihar Ogun; da Mike Etaba mai wakiltar Obubra/Etung a Jihar Cross Riɓer.

Sauran sun haɗa da Ngozi Lawrence Okolie (Aniocha/Oshimili, Delta); Daɓid Zachariya (Igalamela/Idah, Kogi); Tijani Ahmed Ozigi (Okene/Ogori-Magongo, Kogi); Eseosa Iyawe (Oredo, Edo); Matthew Nwogu (Aboh Mbaise/Ngor Okpala, Imo); Miriam Onuoha (Okigwe North, Imo); da Chike Okafor (Okigwe South, Imo).

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Daƙile Harin ISWAP A Borno

“Buhari Ya Taɓa tambaya Ta Mutane Nawa Na Kashe Saboda Yawan Azumin Dana Ke Yi”

Waɗanda su ma suka rasa tikitinsu kuma ba za su dawo majalisar dokoki ta ƙasa ba sun haɗa da; Harrison Nwadike (Isu/Njaba/Nkwerre/Nwangele, Imo); Emeka Martins Chinedu (Ahiazu/Ezinihitte, Imo); Ismail Kayode (Ifelodun/Oyun/Offa, Kwara); Mansur Musa Jega (Jega/Gwandu/Aleiro, Kebbi); Muktar Muhammad (Kazaure/Roni/Gwiwa Yankwashi, Jigawa); da Ibrahim Usman Auyo (Hadejia/Auyo/Kafin Hausa, Jigawa).

Hakazalika, ɗan majalisar wakilai mai wakiltar mazaɓar Ringim/Taura ta Jihar Jigawa, Hon. Sa’adu Wada Taura, ya rasa tikitin tsayawa takara a zaɓen 2027 bayan da Yushau Muhammad ya samu tikitin ta hanyar maslaha.

Sauran da ba za su koma majalisar wakilai ba sun haɗa da Yusif Sa’idu Miga (Jahun/Miga, Jigawa); Dickson Tarkighir (Makurdi/Guma, Benuwe); Terseer Ugbor (Kwande/Ushongo, Benuwe); Sesoo Ikpagher (Ɓandeikya/Konshisha, Benuwe); Asema Achado (Gwer East/Gwer West, Benuwe); Sekaɓ Iortyom (Buruku, Benuwe); Daɓid Ogewu (Oju/Obi, Benuwe); Bassey Akiba (Odukpani/Calabar Municipality, Cross Riɓer); da Daniel Asama (Jos North/Bassa, Plateau).

A zaɓen fidda gwani mai zafi, Ɓincent Bulus (Langtang, Filato); John Dafaan (Ƙua’anpan/Shendam/Mikang, Plateau); Ajang Iliya (Jos South/Jos East, Plateau); Jeremiah Umaru (Wamba/Akwanga/Nasarawa Eggon); Ari Mohamed Abdul-Mumin (Nasarawa/Toto); Abiodun Akinlade (Ipokia/Yewa South, Ogun); da Tunji Akinosi (Ado-Odo/Ota, Ogun) su ma sun sha kaye.

Haka kuma, Femi Ogunbanwo (Odogbolu/Ijebu Ode/Ijebu North East, Ogun); Adesola Elegbeji (Remo, Ogun); da Jimi Odimayo (Okitipupa/Irele, Ondo) sababbin ƴan takara sun kayar da su a zaɓen fidda gwani.

Donatus Mathew, tsohon direban babur kasuwanci wanda ya lashe kujerar majalisar wakilai ta mazaɓar Kaura a Jihar Kaduna a ƙarƙashin jam’iyyar Labour Party a 2023 amma ya koma APC a Disambar 2024, ya rasa ƙoƙarinsa na komawa majalisar ta sabuwar jam’iyyarsa.

Haka kuma waɗanda aka kayar sun haɗa da Timilehin Adelegbe (Owo/Ose, Ondo); Bashiru Dawodu (Oshodi-Isolo, Lagos); Kafilat Ogbara (Kosofe, Lagos); da ɗan majalisar wakilai mai wakiltar Ekiti North II, Akinlayo Kolawole, wanda ya rasa tikitin ga tsohon ɗan majalisar tarayya, Ibrahim Olarewaju.

A majalisar dattawa kuwa, waɗanda suka sha kaye sun haɗa da Ned Nwoko (Delta North), wanda tsohon gwamnan Jihar Delta, Ifeanyi Okowa, ya kayar; Neda Imasuen; Jibrin Isah mai wakiltar Kogi East wanda aka fi sani da Echocho; Sanata Muhammad Danjuma Goje wanda ya wakilci Gombe Central har sau huɗu a jere; da Sanata Adeniyi Adegbonmire (Ondo Central).

Sauran sun haɗa da Sanata Olajide Ipinsagba (Ondo North); Sanata Gbenga Daniel (Ogun East); Sanata Diket Plang (Plateau Central); Sanata Lola Ashiru (Kwara South); Sanata Emmanuel Udende wanda ya rasa tikitin Benuwe North East ga tsohon gwamnan Jihar, Sanata Gabriel Suswam; Sanata Titus Zam (Benuwe North West); da Sanata Olubiyi Fadeyi (Osun Central).

Majalisa
Rabi'u Ali Indabawa
+ postsBio
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Wasu Fusatattun Mutane Sun Lakaɗa Wa Mutum Biyu Duka Har Lahira A Kaduna
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Mun Ɗauki Nauyin Karatun Masu Digiri Ta Hanyar Sayar Da Ƙosai Da Ƙuli-ƙuli —Wasu Ƴan Kasuwa
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Adadin Mutanen Da Tsananin Zafi Ya Kashe A Turai Ya Haura Dubu 1,300 —WHO
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Pakistan Ta Kashe Mutum 36 A Hare-haren Da Ta Kai Kan Iyakarta Da Afghanistan

MASU ALAKA

Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda 3, Sun Ƙwato Makamai A Sakkwato
Manyan Labarai

Sojoji Sun Daƙile Harin ISWAP A Borno

July 14, 2026
“Buhari Ya Taɓa tambaya Ta Mutane Nawa Na Kashe Saboda Yawan Azumin Dana Ke Yi”
Manyan Labarai

“Buhari Ya Taɓa tambaya Ta Mutane Nawa Na Kashe Saboda Yawan Azumin Dana Ke Yi”

July 14, 2026
Tinubu Ya Gana da Gwamnan Kwara Bayan Harin Ta’addanci Da Ya Yi Ajalin Sama Da Mutane 160
Manyan Labarai

Kyawawan Manufofin Buhari Za Su Ci Gaba Da Yi Wa ’Yan Nijeriya Tasiri – Tinubu

July 14, 2026
Next Post
Sanata Sani Ya Nemi Tinubu Ya Saki Masu Zanga-zanga Da Ke Tsare

Bayan Shehu Sani Ya Ƙalubalanci Zailani, Rikicin APC Ya Ƙara Zafi A Kaduna

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda 3, Sun Ƙwato Makamai A Sakkwato

Sojoji Sun Daƙile Harin ISWAP A Borno

July 14, 2026
Na Yi Tsayin-daka Domin Cika Alƙawarin Ƙasata Nijeriya

Na Yi Tsayin-daka Domin Cika Alƙawarin Ƙasata Nijeriya

July 14, 2026
Tsaka mai wuyar Infantino da Koma bayan mulkin yamma

Tsaka mai wuyar Infantino da Koma bayan mulkin yamma

July 14, 2026
“Buhari Ya Taɓa tambaya Ta Mutane Nawa Na Kashe Saboda Yawan Azumin Dana Ke Yi”

“Buhari Ya Taɓa tambaya Ta Mutane Nawa Na Kashe Saboda Yawan Azumin Dana Ke Yi”

July 14, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Ce Za A Gurfanar Da Tubabbun ’Yan ta’addan Da Suka Sake Aikata Manyan Laifuka

Gwamnatin Tarayya Ta Ce Za A Gurfanar Da Tubabbun ’Yan ta’addan Da Suka Sake Aikata Manyan Laifuka

July 14, 2026
Tinubu Ya Gana da Gwamnan Kwara Bayan Harin Ta’addanci Da Ya Yi Ajalin Sama Da Mutane 160

Kyawawan Manufofin Buhari Za Su Ci Gaba Da Yi Wa ’Yan Nijeriya Tasiri – Tinubu

July 14, 2026
Abin Da Ake Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin” Da Aka Yanke Wa Sin Na Kashin Kanta Ba Shi Da Wani Amfani

Abin Da Ake Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin” Da Aka Yanke Wa Sin Na Kashin Kanta Ba Shi Da Wani Amfani

July 13, 2026
Tafiye-tafiyen Fasinjojin Jirgin Kasa A Kasar Sin Sun Haura Biliyan 2.3 A Rabin Farko Na Bana

Tafiye-tafiyen Fasinjojin Jirgin Kasa A Kasar Sin Sun Haura Biliyan 2.3 A Rabin Farko Na Bana

July 13, 2026
Gwamnatin Tarayya Za Ta Ƙaddamar Da Tsarin Daƙile Rugujewar Gine-Gine

Gwamnatin Tarayya Za Ta Ƙaddamar Da Tsarin Daƙile Rugujewar Gine-Gine

July 13, 2026
Me Ya Sa Ake Ganin Afrika Na Da Damar Taka Rawa A Tsarin Tattalin Arzikin Duniya?

Me Ya Sa Ake Ganin Afrika Na Da Damar Taka Rawa A Tsarin Tattalin Arzikin Duniya?

July 13, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.