ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ƴan Majalisar Dokokin Ƙasa 54 Sun Rasa Tikitin Takara A Zaɓen Fidda Gwanin APC

by Rabi'u Ali Indabawa
5 days ago
Majalisa

Aƙalla ƴan majalisar dokokin ƙasa 54 masu ci ne suka rasa tikitin sake neman zaɓe a majalisar dokoki ta ƙasa a zaɓen fidda gwani na jam’iyyar APC.

Jam’iyyar APC ta gudanar da zaɓen fidda gwani na majalisar wakilai a ranar Asabar, 16 ga Mayu, yayin da na sanatoci ya gudana ranar Litinin, 18 ga Mayu, 2026.

Daga cikin waɗanda suka sha kaye akwai fitattun ƴan majalisa da suka kwashe shekaru masu yawa a majalisar dokoki ta ƙasa, yayin da wasu kuma manyan jami’ai ne a majalisar wakilai da majalisar dattawa.

ADVERTISEMENT

A majalisar wakilai, waɗanda suka rasa tikitin sun haɗa da Hon. Nicholas Mutu mai wakiltar mazaɓar Bomadi/Patani ta Jihar Delta; shugaban masu rinjaye na majalisar wakilai, Farfesa Julius Ihonɓbere mai wakiltar mazaɓar Owan ta Jihar Edo; Ibrahim Isiaka mai wakiltar Ifo/Ewekoro a Jihar Ogun; da Mike Etaba mai wakiltar Obubra/Etung a Jihar Cross Riɓer.

Sauran sun haɗa da Ngozi Lawrence Okolie (Aniocha/Oshimili, Delta); Daɓid Zachariya (Igalamela/Idah, Kogi); Tijani Ahmed Ozigi (Okene/Ogori-Magongo, Kogi); Eseosa Iyawe (Oredo, Edo); Matthew Nwogu (Aboh Mbaise/Ngor Okpala, Imo); Miriam Onuoha (Okigwe North, Imo); da Chike Okafor (Okigwe South, Imo).

LABARAI MASU NASABA

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Gwamnatin Zamfara Ta Shirya Tallafa Wa Mata Da Masu Ƙaramin Ƙarfi Fiye Da Miliyan Ɗaya

Waɗanda su ma suka rasa tikitinsu kuma ba za su dawo majalisar dokoki ta ƙasa ba sun haɗa da; Harrison Nwadike (Isu/Njaba/Nkwerre/Nwangele, Imo); Emeka Martins Chinedu (Ahiazu/Ezinihitte, Imo); Ismail Kayode (Ifelodun/Oyun/Offa, Kwara); Mansur Musa Jega (Jega/Gwandu/Aleiro, Kebbi); Muktar Muhammad (Kazaure/Roni/Gwiwa Yankwashi, Jigawa); da Ibrahim Usman Auyo (Hadejia/Auyo/Kafin Hausa, Jigawa).

Hakazalika, ɗan majalisar wakilai mai wakiltar mazaɓar Ringim/Taura ta Jihar Jigawa, Hon. Sa’adu Wada Taura, ya rasa tikitin tsayawa takara a zaɓen 2027 bayan da Yushau Muhammad ya samu tikitin ta hanyar maslaha.

Sauran da ba za su koma majalisar wakilai ba sun haɗa da Yusif Sa’idu Miga (Jahun/Miga, Jigawa); Dickson Tarkighir (Makurdi/Guma, Benuwe); Terseer Ugbor (Kwande/Ushongo, Benuwe); Sesoo Ikpagher (Ɓandeikya/Konshisha, Benuwe); Asema Achado (Gwer East/Gwer West, Benuwe); Sekaɓ Iortyom (Buruku, Benuwe); Daɓid Ogewu (Oju/Obi, Benuwe); Bassey Akiba (Odukpani/Calabar Municipality, Cross Riɓer); da Daniel Asama (Jos North/Bassa, Plateau).

A zaɓen fidda gwani mai zafi, Ɓincent Bulus (Langtang, Filato); John Dafaan (Ƙua’anpan/Shendam/Mikang, Plateau); Ajang Iliya (Jos South/Jos East, Plateau); Jeremiah Umaru (Wamba/Akwanga/Nasarawa Eggon); Ari Mohamed Abdul-Mumin (Nasarawa/Toto); Abiodun Akinlade (Ipokia/Yewa South, Ogun); da Tunji Akinosi (Ado-Odo/Ota, Ogun) su ma sun sha kaye.

Haka kuma, Femi Ogunbanwo (Odogbolu/Ijebu Ode/Ijebu North East, Ogun); Adesola Elegbeji (Remo, Ogun); da Jimi Odimayo (Okitipupa/Irele, Ondo) sababbin ƴan takara sun kayar da su a zaɓen fidda gwani.

Donatus Mathew, tsohon direban babur kasuwanci wanda ya lashe kujerar majalisar wakilai ta mazaɓar Kaura a Jihar Kaduna a ƙarƙashin jam’iyyar Labour Party a 2023 amma ya koma APC a Disambar 2024, ya rasa ƙoƙarinsa na komawa majalisar ta sabuwar jam’iyyarsa.

Haka kuma waɗanda aka kayar sun haɗa da Timilehin Adelegbe (Owo/Ose, Ondo); Bashiru Dawodu (Oshodi-Isolo, Lagos); Kafilat Ogbara (Kosofe, Lagos); da ɗan majalisar wakilai mai wakiltar Ekiti North II, Akinlayo Kolawole, wanda ya rasa tikitin ga tsohon ɗan majalisar tarayya, Ibrahim Olarewaju.

A majalisar dattawa kuwa, waɗanda suka sha kaye sun haɗa da Ned Nwoko (Delta North), wanda tsohon gwamnan Jihar Delta, Ifeanyi Okowa, ya kayar; Neda Imasuen; Jibrin Isah mai wakiltar Kogi East wanda aka fi sani da Echocho; Sanata Muhammad Danjuma Goje wanda ya wakilci Gombe Central har sau huɗu a jere; da Sanata Adeniyi Adegbonmire (Ondo Central).

Sauran sun haɗa da Sanata Olajide Ipinsagba (Ondo North); Sanata Gbenga Daniel (Ogun East); Sanata Diket Plang (Plateau Central); Sanata Lola Ashiru (Kwara South); Sanata Emmanuel Udende wanda ya rasa tikitin Benuwe North East ga tsohon gwamnan Jihar, Sanata Gabriel Suswam; Sanata Titus Zam (Benuwe North West); da Sanata Olubiyi Fadeyi (Osun Central).

Majalisa
Rabi'u Ali Indabawa
+ postsBio
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    NSCDC Ta Cafke Mutum 10 Da Ake Zargi Da Satar Kayan Gwamnati Da Kuma Fashi A Kano
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Ƴansanda Su Ƙi Karɓar Cin Hancin Naira Miliyan 500 Daga Hannun Dillalin Miyagun Ƙwayoyi
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Ƙasashen DR Congo Uganda Da Sudan Sun Haɗa Kai Domin Yaƙar Ibola
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Zafin Rana Ya Yi Ajalin Mutum 16 A Indiya

MASU ALAKA

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro
Manyan Labarai

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Zamfara Ta Shirya Tallafa Wa Mata Da Masu Ƙaramin Ƙarfi Fiye Da Miliyan Ɗaya
Manyan Labarai

Gwamnatin Zamfara Ta Shirya Tallafa Wa Mata Da Masu Ƙaramin Ƙarfi Fiye Da Miliyan Ɗaya

June 3, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Waɗanda Suka Kai Hari Cocin Owo Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya
Manyan Labarai

Kotu Ta Yanke Wa Waɗanda Suka Kai Hari Cocin Owo Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya

June 3, 2026
Next Post
Sanata Sani Ya Nemi Tinubu Ya Saki Masu Zanga-zanga Da Ke Tsare

Bayan Shehu Sani Ya Ƙalubalanci Zailani, Rikicin APC Ya Ƙara Zafi A Kaduna

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026
Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

June 3, 2026
Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

June 3, 2026
An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na Magadan Gari Na 2026 A Beijing

An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na Magadan Gari Na 2026 A Beijing

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.