ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, July 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ƴan Majalisar Dokokin Amurka Da Na Nijeriya Sun Gudanar Da Taro Kan Ƙaruwar Rashin Tsaro

by Rabi'u Ali Indabawa
7 months ago
Amurka

A ranar Talata a Washington DC, da kwamitocin Majalisar Dokokin Amurka sun gudanar da taron haɗin gwiwa kan sace-sacen da ake yi da kuma zargin zaluntar Kiristoci a Nijeriya.

An gudanar da zaman ne bisa umarnin Shugaba Donald Trump, wanda a ranar 31 ga Oktoba ya umurci Kwamitin Kuɗin Gida na Majalisar Wakilai da ya binciki abin da ya bayyana a matsayin kisan Kiristoci a Nijeriya, sannan ya miƙa rahotonsu zuwa Fadar White House.

A gefe guda, Majalisar Wakilai ta Nijeriya za ta tattauna kan halin tsaro a ƙasar.

ADVERTISEMENT
  • Ci Gaban Fasahar AI A Kasar Sin Ya Nuna Gazawar Matakan Amurka Na Tare Hanyar Sin
  • Ƴan Ta’adda Sun Sace Mata Manoma 13 A Borno

Zaman Majalisar Amurka, wanda Mataimakin Shugaban Kwamitin Kuɗin Gida da Shugaban Ƙaramin Kwamitin Tsaro na Ƙasa Mario Díaz-Balart ya jagoranta, ya haɗa mambobin Kwamitin Kuɗin Gida da Kwamitin Harkokin Waje na Majalisar Wakilai tare da ƙwararru kan ’yancin addini.

Cikin mahalarta taron sun haɗa da ’Yan Majalisa Robert Aderholt, Riley Moore, Brian Mast, Chris Smith, Shugabar Kwamitin ’Yancin Addini na Duniya na Amurka, Ɓicky Hartzler, Sean Nelson na Ƙungiyar Alliance Defending Freedom International, da Dr Ebenezer Obadare na Hukumar Hulɗa da Harkokin Waje.

LABARAI MASU NASABA

‘Yan Ƙasar Turkiyya Sun Nuna Jarumta Da Kare Dimokuraɗiyya Mafi Girma A Tarihi – Erdoğan

Lalata Da Ƙaramar Yarinya: Kotu Ta Yanke Wa Tsoho Mai Shekara 75 Hukuncin Ɗaurin Shekara 10 A Ribas

Díaz-Balart ya fara taron da bayyana ’yancin addini a duniya a matsayin “wajibi na ɗabi’a da kuma muhimmin abin da Amurka ke buƙata.” Ya jaddada cewa “bai kamata kowa ya ji tsaro rayuwarsa don ya zaɓai yadda zai gudanar da ibada ba.”

Ya ce “ Yana da niyyar ci gaba da tsara manufofi da za su kare ’yancin mutum na rayuwa bisa addininsa ba tare da tsoro na tashin hankali ko ramuwar gayya ba.”

Díaz-Balart ya lura cewa kuɗin da aka ware a dokar kasafin kuɗi ta FY26 yana magance wannan alƙawari, kuma ya ƙara da cewa yana shirin ƙarfafa waɗannan ƙoƙarin ta hanyar wucewa da matakin kasafin kuɗi na shekara ɗaya, wanda ya bayyana a matsayi muhimmi wajen ci gaba da aiwatar da manufofin ‘America First’.

Aderholt ya nuna damuwarsa, inda ya bayyana halin da ake ciki a Nijeriya a matsayin “rikici da ba za a iya yin watsi da shi ba.”

Ya ce, “Dole ne mu tsaya tsayin daka tare da al’ummomin Kiristoci na Nijeriya da duk masu bin addini da ake zalunta a duniya baki ɗaya, kuma ina yaba wa ƙoƙarin haɗin gwiwarmu wajen ba Shugaba bayanan da ake buƙata don tunkarar wannan masifa mai ƙaruwa.”

Moore ya danganta taron da sabuwar sanarwar gwamnatin kan sake sanya Nijeriya a matsayin ƙasa mai damuwa ta musamman.

Ya yi kira ga gwamnatin Nijeriya da ta “ƙwace makaman waɗannan rundunonin, mayar da iyalan da aka tilasta musu barin gidajensu, sannan a gurfanar da masu laifin gaban shari’a.”

A jawabinsa, Shugaban Ƙaramin Kwamitin Harkokin Waje na Afirka na Majalisar Wakilai, Smith, ya bayyana Nijeriya a matsayin “Cibiya ta tashin hankalin addini,” yana cewa Kiristoci da Musulmai masu matsakaicin ra’ayi suna fuskantar “Barazanar kisa, fyaɗe, da azabtarwa a kowane lokaci.”

Amurka
Rabi'u Ali Indabawa
+ postsBio
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Wasu Fusatattun Mutane Sun Lakaɗa Wa Mutum Biyu Duka Har Lahira A Kaduna
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Mun Ɗauki Nauyin Karatun Masu Digiri Ta Hanyar Sayar Da Ƙosai Da Ƙuli-ƙuli —Wasu Ƴan Kasuwa
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Adadin Mutanen Da Tsananin Zafi Ya Kashe A Turai Ya Haura Dubu 1,300 —WHO
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Pakistan Ta Kashe Mutum 36 A Hare-haren Da Ta Kai Kan Iyakarta Da Afghanistan

MASU ALAKA

‘Yan Ƙasar Turkiyya Sun Nuna Jarumta Da Kare Dimokuraɗiyya Mafi Girma A Tarihi – Erdoğan
Manyan Labarai

‘Yan Ƙasar Turkiyya Sun Nuna Jarumta Da Kare Dimokuraɗiyya Mafi Girma A Tarihi – Erdoğan

July 15, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga
Manyan Labarai

Lalata Da Ƙaramar Yarinya: Kotu Ta Yanke Wa Tsoho Mai Shekara 75 Hukuncin Ɗaurin Shekara 10 A Ribas

July 15, 2026
‘Yan Bindiga Sun Sace Shugaban Makaranta, Jami’in NECO Da Ɗalibai A Kogi
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Sace Shugaban Makaranta, Jami’in NECO Da Ɗalibai A Kogi

July 15, 2026
Next Post
Firaministan Sin Zai Gudanar Da Tattaunawa Ta “1+10” Da Shugabannin Manyan Hukumomin Tattalin Arziki Na Duniya

Firaministan Sin Zai Gudanar Da Tattaunawa Ta "1+10" Da Shugabannin Manyan Hukumomin Tattalin Arziki Na Duniya

LABARAI MASU NASABA

Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

July 15, 2026
Sabbin Ministoci

Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Bukaci A Tura Ƙarin Sojoji da ’Yansanda Zuwa Benuwe

July 15, 2026
GDPn Sin A Rabin Farko Na Shekarar 2026 Ya Karu Da Kashi 4.7% Idan Aka Kwatanta Da Na Kwatankwacin Lokacin Bara

GDPn Sin A Rabin Farko Na Shekarar 2026 Ya Karu Da Kashi 4.7% Idan Aka Kwatanta Da Na Kwatankwacin Lokacin Bara

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Tsaurara Tsaron Iyakokin Kano Bayan Hare-haren ‘Yan Bindiga 

Atiku Ya Nuna Damuwa Kan Kasafin Naira Biliyan 6.44 Don Gasar Cin Kofin Duniya ta 2026

July 15, 2026
Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola

Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola

July 15, 2026
‘Yan Ƙasar Turkiyya Sun Nuna Jarumta Da Kare Dimokuraɗiyya Mafi Girma A Tarihi – Erdoğan

‘Yan Ƙasar Turkiyya Sun Nuna Jarumta Da Kare Dimokuraɗiyya Mafi Girma A Tarihi – Erdoğan

July 15, 2026
Majalisa Ta Ba da Tallafin ₦50m Ga Iyalan Malamai Da Jami’an Tsaro Da Aka Kashe A Aikin Ceto A Oyo

Majalisa Ta Ba da Tallafin ₦50m Ga Iyalan Malamai Da Jami’an Tsaro Da Aka Kashe A Aikin Ceto A Oyo

July 15, 2026
Xi Ya Bukaci A Mayar Da Hankali Kan Bukatun Jama’a Yayin Rangadin Da Ya Yi A Shanghai

Xi Ya Bukaci A Mayar Da Hankali Kan Bukatun Jama’a Yayin Rangadin Da Ya Yi A Shanghai

July 15, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

Lalata Da Ƙaramar Yarinya: Kotu Ta Yanke Wa Tsoho Mai Shekara 75 Hukuncin Ɗaurin Shekara 10 A Ribas

July 15, 2026
Ci Gaban Fasaha Na Hidimtawa Jama’a Cikin Kowane Yanayi A Kasar Sin

Ci Gaban Fasaha Na Hidimtawa Jama’a Cikin Kowane Yanayi A Kasar Sin

July 15, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.