• Leadership Hausa
Monday, January 30, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Siyasa

2023: Barazanarka Ba Za Ta Ba Mu Tsoro Ba – Martanin Magoya Bayan Atiku Ga Wike

by Abubakar Abba
2 months ago
in Siyasa
0
2023: Barazanarka Ba Za Ta Ba Mu Tsoro Ba – Martanin Magoya Bayan Atiku Ga Wike

Kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa na jam’iyyar PDP a Jihar Ribas, sun ce barazanar da gwamnan Jihar, Nyesom Ezenwo Wike ke yi ba za ta ba su tsoro ba.

Sun kuma sanar da goyon bayansu ga dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, duk da cin zarfinsu da da kuma barazanar da ake yi musu ta kama su bisa umarnin Wike, hakan ba zai tsorata su ba.

  • Da Dumi-Dumi: Kotu Ta Yanke Wa Dan Takarar Gwamnan YPP Hukuncin Daurin Shekaru 42 A Akwa Ibom
  • Kungiyar Mata ‘Yan Jarida Ta Yi Sabuwar Shugaba A Kebbi

Daraktan  kwamitin yakin neman zaben, Dakta Abiye Sekibo ne, ya sanar da hakan a garin Fatakwal a lokacin wata ganawa da wata kungiyar dattawan da ke goyon bayan PDP a garin Ogoni.

Sekibo, ya shawarci daukacin al’ummar jihar da su yi watsi da irin mulkin kama karya da Wike ke yi wa al’ummar jihar su kuma goyi bayan takarar shugaban kasar PDP, Atiku Abubakar ke yi na neman shugabancin kasar nan.

A nasa jawabin, daya daga cikin ‘ya’yan kungiyar, Celestine Omehia, ya ce, rikicin cikin gida da ya dabaibaye PDP, tuni an samar da mafita.

Labarai Masu Nasaba

Tinubu Ya Godewa Buhari Kan Amincewa Da Kara Wa’adin Kwanakin Daina Karbar Tsoffin Kudade

APC Ta Kasa Cika Alƙawarin Sauya Fasalin Ƙasa, In Ji Atiku

Celestine, ya kara da cewa a kowace irin zuri’a, dole ana samun sabani daga baya kuma a zama daya.

A cewar Celestine “A yanzu mun ci gaba kuma rikicin cikin gida a PDP, a yanzu ya riga ya wuce.”

Tags: AtikuKwamitin Yakin Neman ZabePDPWike
Previous Post

Kasar Sin Tana Ci Gaba Da Daukar Matakan Da Suka Dace Don Hana Yaduwar Annobar COVID-19

Next Post

CMG Ya Lashe Lambobin Yabo 4 Na Watsa Shirye-shirye Na Gasar Wasannin Olympics Ta Beijing 2022

Related

Tinubu Ya Godewa Buhari Kan Amincewa Da Kara Wa’adin Kwanakin Daina Karbar Tsoffin Kudade
Siyasa

Tinubu Ya Godewa Buhari Kan Amincewa Da Kara Wa’adin Kwanakin Daina Karbar Tsoffin Kudade

10 hours ago
APC Ta Kasa Cika Alƙawarin Sauya Fasalin Ƙasa, In Ji Atiku
Siyasa

APC Ta Kasa Cika Alƙawarin Sauya Fasalin Ƙasa, In Ji Atiku

1 day ago
Dino Melaye Ya Yanke Jiki Ya Fadi A Taron PDP Yayin Da Yake Zolayar Tinubu
Siyasa

Dino Melaye Ya Yanke Jiki Ya Fadi A Taron PDP Yayin Da Yake Zolayar Tinubu

5 days ago
Atiku: ‘Yan Nijeriya, Tsakanin Mulkin PDP Da APC, Wanne Ya Fi Bala’i?
Siyasa

Zan Tabbatar Da Hadin Kan Nijeriya Da Kubutar Da Ita Daga Halin Da Muke Ciki —Atiku

5 days ago
Tsohon Gwamnan Jihar Adamawa Bindow Ya Fice Daga Jam’iyyar APC
Siyasa

Tsohon Gwamnan Jihar Adamawa Bindow Ya Fice Daga Jam’iyyar APC

6 days ago
Tinubu Ba Shi Da Wani Tsari Na Taimaka Wa Arewa – Naja’atu
Siyasa

Tinubu Ba Shi Da Wani Tsari Na Taimaka Wa Arewa – Naja’atu

7 days ago
Next Post
CMG Ya Lashe Lambobin Yabo 4 Na Watsa Shirye-shirye Na Gasar Wasannin Olympics Ta Beijing 2022

CMG Ya Lashe Lambobin Yabo 4 Na Watsa Shirye-shirye Na Gasar Wasannin Olympics Ta Beijing 2022

LABARAI MASU NASABA

NIS Ta Samar Da Fasfo Kimanin Miliyan 2 A Shekarar 2022 —Gwamnatin Tarayya

NIS Ta Samar Da Fasfo Kimanin Miliyan 2 A Shekarar 2022 —Gwamnatin Tarayya

January 30, 2023
Sin Na Fatan Amurka Za Ta Shawo Kan Amfani Da Karfin Tuwo Da Jami’an Tsaro Ke Yi Kan Fararen Hula

Sin Na Fatan Amurka Za Ta Shawo Kan Amfani Da Karfin Tuwo Da Jami’an Tsaro Ke Yi Kan Fararen Hula

January 30, 2023
Sin: An Samu Karuwar Sayayyar Amfanin Gona Ta Yanar Gizo A 2022 

Sin: An Samu Karuwar Sayayyar Amfanin Gona Ta Yanar Gizo A 2022 

January 30, 2023
Wannan Sabuwar Tashar Jirgin Ruwa Ta Shaida Wani Tunani Mai Muhimmanci

Wannan Sabuwar Tashar Jirgin Ruwa Ta Shaida Wani Tunani Mai Muhimmanci

January 30, 2023
Ban Da Tyre Nichols, Wane Ne mutum Na Gaba Da ’Yan Sandan Amurka Za Su Yi Ajalinsa? 

Ban Da Tyre Nichols, Wane Ne mutum Na Gaba Da ’Yan Sandan Amurka Za Su Yi Ajalinsa? 

January 30, 2023
Gogewar Kasar Sin A Fannonin Ilimi Da Binciken Kimiyya, Abun Karfafa Gwiwa Ne Ga Kasashen Larabawa 

Gogewar Kasar Sin A Fannonin Ilimi Da Binciken Kimiyya, Abun Karfafa Gwiwa Ne Ga Kasashen Larabawa 

January 30, 2023
Babban Kwamatin Ayyuka Na Jam’iyyar PDP Na kasa Ya Gana Da ‘Yan Takarar Gwamna Na Jam’iyyar

‘Yan Majalisar Tarayya 3 Na Jam’iyyar APC Sun Koma Jam’iyyar PDP A Jihar Katsina

January 30, 2023
Kasar Sin Ta Tsawaita Wasu Dabarunta Na Kudi

Kasar Sin Ta Tsawaita Wasu Dabarunta Na Kudi

January 30, 2023
DSS Ta Kama Wasu Ma’aikatan Banki Masu Hada-hadar Sayar Da Sabbin Kudaden Naira

DSS Ta Kama Wasu Ma’aikatan Banki Masu Hada-hadar Sayar Da Sabbin Kudaden Naira

January 30, 2023
Tsohon Firaministan Kenya, Odinga, Ya Iso Nijeriya Don Halartar Taron LEADERSHIP Na 14

Tsohon Firaministan Kenya, Odinga, Ya Iso Nijeriya Don Halartar Taron LEADERSHIP Na 14

January 30, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.