ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 19, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Matsin Lamba Ta Sa Amaechi Ya Amince Ya Zama Abokin Takarar Atiku

by Yusuf Shuaibu and Sulaiman
1 minute ago
Amaechi

Tun bayan kammala zaben fid da gwani na shugaban ƙasa na jam’iyyar ADC, ɗan takarar shugaban ƙasar na jam’iyyar, Atiku Abubakar da sauran masu ruwa da tsaki sun matsa lamba ga tsohon gwamnan Jihar Ribas, Rotimi Amaechi, domin ya zama abokin takarar Atiku.

Atiku ya ziyarci Amaechi ba da jimawa ba bayan zaben fitar da gwani na neman ci gaba da goyon bayansa ga jam’iyya.

Jam’iyyar ADC ta zabi Amaechi a matsayin mataimakin ɗan takararta na shugaban ƙasa, domin tunkarar babban zaben 2027.

ADVERTISEMENT

Rahotanni sun ce matakin na daga cikin dabarun jam’iyyar na ƙarfafa tikitinta a faɗin ƙasa. Amaechi, ya kasance tsohon gwamnan Jihar Rib kuma tsohon ministan sufuri, ya zo na biyu ne a zaben fid da gwani na jam’iyyar kafin daga bisani a zabe shi a matsayin mataimaki ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar ADC.

ADC ta ce gogewarsa a mulki da siyasa za su taimaka wajen faɗaɗa karɓbuwar tikitin Atiku-Amaechi. Sai dai akwai ruɗani kan batun, domin wasu jami’an jam’iyyar sun ce ba a fitar da sanarwa a hukumance ba tukuna.

LABARAI MASU NASABA

2027: Kallo Ya Koma Kan Yadda APC, ADC Da PDP Ke Neman Abokan Takarar Mataimakin Shugaban Kasa

Ko INEC Na Da Hannu A Rikice-rikicen Jam’iyyun Siyasa A Nijeriya?

Mai magan da yawun jam’iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya ce bai da tabbacin labarin a lokacin da aka tuntube shi, duk da cewa rahotanni da dama sun tabbatar da zabin.

Zabin Amaechi na zuwa ne yayin da ADC ke ƙoƙarin haɗa kan manyan ƴan adawa domin ƙalubalantar Bola Ahmed Tinubu da jam’iyyarsa ta APC a zaben 2027.

Masu ruwa da tsaki na jam’iyya suna da ra’ayi mai kyau game da zabin Amaechi a matsayin abokin takarar Atiku.

Wata majiya ta shaida cewa rawar da Amaechi ya taka a baya a matsayin darakta janar na yaƙin neman zaben Buhari kafin ya bar APC na iya zama wata hanyar jan wasu mambobin jam’iyyu da suka fusata zuwa ADC.

Bayan taron ƴan adawa a Ibadan ta Jihar Oyo, an ce Atiku na tunanin zaben Gwamna Seyi Makinde a matsayin abokin takararsa.

Sai da kuma daga baya, Makinde ya yanke shawarar tsayawa takarar shugaban ƙasa a jam’iyyar APM.

Amaechi
Yusuf Shuaibu
+ posts Bio
  • Yusuf Shuaibu
    https://hausa.leadership.ng/author/yusuf-shuaibu/
    2027: Kallo Ya Koma Kan Yadda APC, ADC Da PDP Ke Neman Abokan Takarar Mataimakin Shugaban Kasa
  • Yusuf Shuaibu
    https://hausa.leadership.ng/author/yusuf-shuaibu/
    Ko INEC Na Da Hannu A Rikice-rikicen Jam’iyyun Siyasa A Nijeriya?
  • Yusuf Shuaibu
    https://hausa.leadership.ng/author/yusuf-shuaibu/
    Hukuncin Kotu Na Barazana Ga Zaben 2027 —INEC
  • Yusuf Shuaibu
    https://hausa.leadership.ng/author/yusuf-shuaibu/
    Matsalar Tsaro Da Tsadar Kayan Noma Na Barazana Ga Samar Da Abinci A Daminar Bana
Amaechi
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Sin Na Fatan Inganta Tuntuba Da Tsare-tsare Tsakaninta Da Membobin BRICS
  • Sulaiman
    Dattawan Arewa Sun Buƙaci Tinubu Ya Ayyana Dokar Ta-baci Kan Tabarbarewar Tsaro
  • Sulaiman
    Sin Na Kira Da A Ingiza Matakan Siyasa A Kasar Libya
  • Sulaiman
    Nijeriya Ta Karbi Ƴan Nijeriya 268 Da Suka Tsero Daga Afirka Ta Kudu

MASU ALAKA

2027: Kallo Ya Koma Kan Yadda APC, ADC Da PDP Ke Neman Abokan Takarar Mataimakin Shugaban Kasa
Tambarin Dimokuradiyya

2027: Kallo Ya Koma Kan Yadda APC, ADC Da PDP Ke Neman Abokan Takarar Mataimakin Shugaban Kasa

June 12, 2026
Ko INEC Na Da Hannu A Rikice-rikicen Jam’iyyun Siyasa A Nijeriya?
Tambarin Dimokuradiyya

Ko INEC Na Da Hannu A Rikice-rikicen Jam’iyyun Siyasa A Nijeriya?

June 12, 2026
Gwamnatin Tinubu “Kasuwa Ce Mara Amfani Ga Talaka” – PDP
Tambarin Dimokuradiyya

Zaben Fitar Da Gwani Na APC: Tinubu Zai Shiga Tsakani Wajen Warware Rikicin Jam’iyyar

June 5, 2026

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Yadda Matsin Lamba Ta Sa Amaechi Ya Amince Ya Zama Abokin Takarar Atiku

Yadda Matsin Lamba Ta Sa Amaechi Ya Amince Ya Zama Abokin Takarar Atiku

June 19, 2026
Sin Na Fatan Inganta Tuntuba Da Tsare-tsare Tsakaninta Da Membobin BRICS

Sin Na Fatan Inganta Tuntuba Da Tsare-tsare Tsakaninta Da Membobin BRICS

June 19, 2026
Dattawan Arewa Sun Buƙaci Tinubu Ya Ayyana Dokar Ta-baci Kan Tabarbarewar Tsaro

Dattawan Arewa Sun Buƙaci Tinubu Ya Ayyana Dokar Ta-baci Kan Tabarbarewar Tsaro

June 19, 2026
Sin Na Kira Da A Ingiza Matakan Siyasa A Kasar Libya

Sin Na Kira Da A Ingiza Matakan Siyasa A Kasar Libya

June 19, 2026
Tinubu Ya Gana da Gwamnan Kwara Bayan Harin Ta’addanci Da Ya Yi Ajalin Sama Da Mutane 160

Tinubu Ya Ba Da Umarnin Tsaurara Tsaro A NIPSS Bayan Harin ’Yan Bindiga

June 19, 2026
Nijeriya Ta Karbi Ƴan Nijeriya 268 Da Suka Tsero Daga Afirka Ta Kudu

Nijeriya Ta Karbi Ƴan Nijeriya 268 Da Suka Tsero Daga Afirka Ta Kudu

June 19, 2026
Sin Na Daukar hakikanan Matakan Gina Kyakkaywar Makomar Al’ummun Sin Da Afirka Ta Bai Daya

Sin Na Daukar hakikanan Matakan Gina Kyakkaywar Makomar Al’ummun Sin Da Afirka Ta Bai Daya

June 19, 2026
Hukumar NEPZA Ta Tabbatar Wa Da Masu Zuba Jari Goyon Bayanta

Hukumar NEPZA Ta Tabbatar Wa Da Masu Zuba Jari Goyon Bayanta

June 19, 2026
Ambaliyar Ruwa Ta Lalata Gidaje 14,940 A Sokoto

‘Ƴan Bindiga Sun Hana Manoman Sakkwato Zuwa Gonakinsu, Sun Ƙaƙaba Sabbin Haraji

June 19, 2026
Ƴan Bindiga Sun Kashe Hakimin Gundumar Gwande A Jihar Filato

Ƴan Bindiga Sun Kashe Hakimin Gundumar Gwande A Jihar Filato

June 19, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.