ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, September 11, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

2027: INEC Ta Gabatar Wa Jam’iyyu Sabbin Ƙa’idojin Zaɓe

by Sadiq
6 months ago
INEC

Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC) ta gabatar wa jam’iyyun siyasa sabbin ƙa’idoji domin tunkarar babban zaɓen 2027.

Hukumar ta ce ta yi hakan ne domin jam’iyyun su ba da shawarwari da kuma taimakawa wajen inganta yadda za a gudanar da zaɓen.

  • Gwamnatin Tarayya Ta Yi Alƙawarin Kawo Ƙarshen Matsala Tsaro A Zamfara
  • NPC Ta Yi Rajistar Haihuwa 36,000 A Kano Cikin Watanni 9

Shugaban hukumar, Farfesa Mahmood Yakubu, ya bayyana hakan a wani taro da shugabannin jam’iyyu a Abuja.

ADVERTISEMENT

Ya ce sabbin ƙa’idojin sun yi daidai da dokar zaɓe ta 2026, kuma za su taimaka wajen gyara kura-kuran baya.

Wata jami’ar INEC, Zainab Aminu, ta ce an bai wa jam’iyyun takardun domin su duba su kuma su bayar da ra’ayinsu.

LABARAI MASU NASABA

Idan Atiku Ya Janye, Za Mu Kula Da Shi Bayan Mun Yi Nasara – Kwankwaso

ASUU Ta Yi Barazanar Shiga Yajin Aiki Na Ƙasa Gaba Ɗaya

Sabbin ka’idojin sun shafi:

  • Yadda jam’iyyu za su gudanar da zaɓen fidda gwani
  • Rijista da soke rijistar jam’iyyu
  • Haɗakar jam’iyyu kafin zaɓe

Ta ce jam’iyyun sun amince da yawancin ƙa’idojin, kuma idan suna da ƙorafi, za su kai ga majalisar dokoki domin gyara, domin ita ce ke yin dokoki, ba INEC ba.

Haka kuma, INEC ta ce tana ci gaba da sabunta rijistar masu zaɓe, tare da bai wa ‘yan Nijeriya masu shekara 18 damar yin rijista.

A ƙarshe, hukumar ta ce za ta bayyana lokacin da za a nuna rijistar domin jama’a su duba su kuma gyara kura-kurai kafin zaɓe.

A yanzu, harkokin siyasa sun fara zafi, inda ‘yan jam’iyya mai mulki ke goyon bayan Shugaba Bola Tinubu, yayin da ‘yan adawa ke shirin tunkarar zaɓen 2027.

MASU ALAKA

INEC
Manyan Labarai

Idan Atiku Ya Janye, Za Mu Kula Da Shi Bayan Mun Yi Nasara – Kwankwaso

September 11, 2026
INEC
Manyan Labarai

ASUU Ta Yi Barazanar Shiga Yajin Aiki Na Ƙasa Gaba Ɗaya

September 11, 2026
INEC
Manyan Labarai

Dalilin Da Ya Sa Ba Zan Janye Wa Atiku Ba A Zaɓen 2027 – Peter Obi

September 11, 2026
Next Post
Dangote Ya Sake Zama Wanda Ya Fi Kowa Kudi A Afrika Karo Na 12

Rikicin Gabas Ta Tsakiya Na Iya Sa A Koma Aiki Daga Gida - Dangote

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Ceto Mutane 13 Da ’Yan Bindiga Suka Yi Garkuwa Da Su

September 11, 2026
Taron BRICS: Shettima Zai Jagoranci Tawagar Nijeriya Zuwa Indiya

Taron BRICS: Shettima Zai Jagoranci Tawagar Nijeriya Zuwa Indiya

September 11, 2026
Mutfwang Ya Buƙaci Sojoji Su Ƙara Ƙaimi A Aikinsu

Gwamnan Shekara na 2026 Gwamna Caleb Manasseh Mutfwang

September 11, 2026
INEC

Idan Atiku Ya Janye, Za Mu Kula Da Shi Bayan Mun Yi Nasara – Kwankwaso

September 11, 2026
INEC

ASUU Ta Yi Barazanar Shiga Yajin Aiki Na Ƙasa Gaba Ɗaya

September 11, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwarzon Gwamnan Shekarar 2026 Kwamared Nasir Idris

September 11, 2026
INEC

Dalilin Da Ya Sa Ba Zan Janye Wa Atiku Ba A Zaɓen 2027 – Peter Obi

September 11, 2026
Farashin Siminti Zai Ragu Idan Farashin Kayan Aiki Ya Sauka – BUA

Gwarzon Shekarar 2026 Abdulsamad Rabiu

September 11, 2026
Cutar Kwalara Na Ci Gaba Da Yi Wa ‘Yan Nijeriya Kisan Mummuƙe

Buƙatar Ɗaukar Matakan Daƙile Yaɗuwar Cutar Mashaƙo A Nijeriya

September 11, 2026
Ding Xuexiang Ya Halarci Taron Kolin CIFTIS Tare Da Ganawa Da Manyan Jami’an Kasashen Waje

Ding Xuexiang Ya Halarci Taron Kolin CIFTIS Tare Da Ganawa Da Manyan Jami’an Kasashen Waje

September 10, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.