ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, July 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kwankwasiyya Ta Buƙaci A Binciki Zargin Kasafin Kuɗin PFIPC

by Abubakar Sulaiman
4 hours ago

Ƙungiyar Kwankwasiyya ta buƙaci a gudanar da cikakken bincike kan ce-ce-ku-cen da ke tattare da badaƙalar da ake zargin game. Da PFIPC, tana mai cewa lamarin ya wuce batun mutum ɗaya, kuma ya shafi gaskiya, riƙon amana da yadda ake tafiyar da harkokin gwamnati. Hakan na ƙunshe ne a cikin wata sanarwa da kakakin ƙungiyar, Habibu Sale Mohammed, ya fitar a ranar Asabar.

Ƙungiyar ta ce duk da cewa Fadar Shugaban Ƙasa ta musanta wanzuwar PFIPC tare da nesanta kanta da mutanen da ke iƙirarin wakiltarta, rahotannin da ke nuna an ware sama da naira biliyan ɗaya a kasafin kuɗin 2026 ga wata hukuma mai irin wannan suna na buƙatar cikakken bayani ga jama’a. Ta ce dole ne a fayyace yadda aka saka wannan hukuma cikin kasafin kuɗi da kuma waɗanda suka amince da hakan.

Sanarwar ta kuma ce ‘yan Nijeriya na da haƙƙin sanin ko an fitar da kuɗaɗen gwamnati ga wannan hukuma, waɗanne ma’aikatu ko hukumomi suka gudanar da takardun, da kuma yadda ake zargin an yi amfani da takardun bogi na hukuma na tsawon lokaci ba tare da an gano hakan ba. A cewarta, waɗannan tambayoyi ba na siyasa ba ne, sai dai na tabbatar da gaskiya da ɗaukar alhaki wajen amfani da kuɗaɗen jama’a.

ADVERTISEMENT

Kwankwasiyya ta yi kira ga gwamnatin Shugaba Bola Tinubu da ta fito da cikakken bayani kan lamarin, tana mai gargadin cewa yin shiru ko kauce wa ɗaukar alhaki zai ƙara rage amincewar jama’a tare da shafar martabar Nijeriya a idanun masu zuba jari.

Haka kuma ta buƙaci Majalisar Dokoki ta Ƙasa, da hukumomin yaƙi da cin hanci da rashawa da sauran hukumomin sa ido su gudanar da bincike mai zaman kansa, tana jaddada cewa kowacce naira da aka ware a kasafi mallakin al’ummar Nijeriya ce kuma jama’a sun cancanci sanin gaskiya ba tare da ɓata lokaci ba.

LABARAI MASU NASABA

Kano Pillars Ta Naɗa Mataimakin Kocin Super Eagles, Daniel Ogunmodede A Matsayin Sabon Kocinta

Gwamnan Kano Ya Buƙaci EFCC, ICPC Su Sa Ido Kan Rabon Tallafin Taki

Abubakar Sulaiman
Website |  + postsBio
  • Abubakar Sulaiman
    Akwai Barazanar Ƙaruwar Yunwa A Arewacin Nijeriya – Peter Obi
  • Abubakar Sulaiman
    Mutane 600 Ne Kacal Suka Ci Jarabawar Ɗaukar Malaman Firamare Daga Cikin 8,000
  • Abubakar Sulaiman
    Gwamnan Kano Ya Buƙaci EFCC, ICPC Su Sa Ido Kan Rabon Tallafin Taki
  • Abubakar Sulaiman
    Ganduje Ya Musanta Jita-jitar Komawa NDC

MASU ALAKA

Kano Pillars Ta Naɗa Mataimakin Kocin Super Eagles, Daniel Ogunmodede A Matsayin Sabon Kocinta
Manyan Labarai

Kano Pillars Ta Naɗa Mataimakin Kocin Super Eagles, Daniel Ogunmodede A Matsayin Sabon Kocinta

July 3, 2026
Gwamnan Kano Ya Buƙaci EFCC, ICPC Su Sa Ido Kan Rabon Tallafin Taki
Manyan Labarai

Gwamnan Kano Ya Buƙaci EFCC, ICPC Su Sa Ido Kan Rabon Tallafin Taki

July 3, 2026
Ambaliya: Gwamnatin Tarayya Ta Gargaɗi Jihohi Sama Da 30
Manyan Labarai

Ambaliya: Gwamnatin Tarayya Ta Gargaɗi Jihohi Sama Da 30

July 2, 2026
Next Post
Pakistan Ta Kashe Mutum 36 A Hare-haren Da Ta Kai Kan Iyakarta Da Afghanistan

Pakistan Ta Kashe Mutum 36 A Hare-haren Da Ta Kai Kan Iyakarta Da Afghanistan

LABARAI MASU NASABA

Akwai Barazanar Ƙaruwar Yunwa A Arewacin Nijeriya – Peter Obi

Akwai Barazanar Ƙaruwar Yunwa A Arewacin Nijeriya – Peter Obi

July 4, 2026
Pakistan Ta Kashe Mutum 36 A Hare-haren Da Ta Kai Kan Iyakarta Da Afghanistan

Pakistan Ta Kashe Mutum 36 A Hare-haren Da Ta Kai Kan Iyakarta Da Afghanistan

July 4, 2026
Kwankwasiyya Ta Buƙaci A Binciki Zargin Kasafin Kuɗin PFIPC

Kwankwasiyya Ta Buƙaci A Binciki Zargin Kasafin Kuɗin PFIPC

July 4, 2026
Matsalar Tsaro: Gwamnatin Tarayya Ta Nemi Taimakon Ƙasashen Waje

Gwamnatin Tarayya Ta Bayyana Dalilanta Na Sake Fasalin Hukumar NYSC

July 4, 2026
Gwamnan Katsina Ya Kai Ziyarar Duba Aikin Cibiyar Gyaran Motoci Mai Amfani Da Hasken Rana

Gwamnan Katsina Ya Kai Ziyarar Duba Aikin Cibiyar Gyaran Motoci Mai Amfani Da Hasken Rana

July 4, 2026
Yadda Ayyukan Titunan Gwamnan Kaduna Suka Farfaɗo Da Ilimi Da Kiwon Lafiya Da Noma A Sabon Gari

Yadda Ayyukan Titunan Gwamnan Kaduna Suka Farfaɗo Da Ilimi Da Kiwon Lafiya Da Noma A Sabon Gari

July 4, 2026
Matsalar Tsaro: Gwamnatin Tarayya Ta Nemi Taimakon Ƙasashen Waje

Uwargidan Shugaban Ƙasa Ta Ƙaddamar Da Muhimman Ayyukan Ci Gaba A Jihar Jigawa

July 4, 2026
Matsalar Tsaro: Gwamnatin Tarayya Ta Nemi Taimakon Ƙasashen Waje

NPA Ta Ɗaura Ɗamarar Magance Matsalolin Kasuwanci Da Ƙasashen Waje

July 4, 2026
Me Ya Sa Har Yanzu Manoma A Arewa Suka Gwammace Yin Noma Da Galmar Shanu

Me Ya Sa Har Yanzu Manoma A Arewa Suka Gwammace Yin Noma Da Galmar Shanu

July 4, 2026
Matsalar Tsaro: Gwamnatin Tarayya Ta Nemi Taimakon Ƙasashen Waje

Yadda Jihohi Suka Fara Ɗanɗana Ambaliyar Ruwa A Daminar Bana

July 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.