ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

A Guji Tarzoma Yayin Zanga-zanga, IGP Ya Gargadi NLC Da TUC

by Sadiq
3 years ago
Zanga-zanga

Mukaddashin Sufeto-Janar na ‘yan sanda, Kayode Egbetokun, ya gargadi kungiyoyin da ke shirin shiga zanga-zanga da su guji tada tarzoma.

Wannan na zuwa ne gabanin zanga-zangar da kungiyoyin kwadagon Nijeriya NLC da TUC suka shirya yi a fadin kasar a ranar Laraba, 2 ga watan Agusta, 2023.

  • Da Dumi-Dumi: Jirgin Sama Ya Yi Hatsari A Legas
  • Bana Iya Barci Saboda Halin Da ‘Yan Nijeriya Ke Ciki -Tinubu

Kakakin hukumar, ACP Olumuyiwa Adejobi, a wata sanarwa da ya fitar, ya ce IGP ya damu matuka game da abubuwan da ke faruwa a baya-bayan nan game da zanga-zangar da kungiyoyin kwadagon Nijeriya (NLC) da ma’aikata (TUC) suka shirya yi a fadin kasar.

ADVERTISEMENT

“Duk da haka, IGP ya amince da korafe-korafen da kungiyoyin kwadago suka gabatar, wanda bai dace ba, wajen magance wadannan batutuwa.”

“Bisa la’akari da kalubalen da ke tattare da shirin gudanar da zanga-zangar, rundunar ‘yan sandan Nijeriya ta shirya tsaf don tura duk wani abu da ake da shi domin tabbatar da doka da oda da kuma kare rayuka da dukiyoyin ‘yan kasar.

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

Ballon d’Or: Messi, Yamal, Da Mane Na Cikin ‘Yan Wasa 30 Da Aka Zaɓo

“Shugaban ‘yan sandan ya bukaci masu ruwa da tsaki da suka hada da NLC, TUC, da sauran kungiyoyin farar hula da su rungumi zaman lafiya a matsayin hanya mafi inganci don warware korafe-korafe, tare da jaddada cewa ‘yan sanda sun dukufa wajen ganin an samar da yanayi mai kyau da kwanciyar hankali.”

Saboda haka, ya kara da cewa Sufeton ya umarci kwamishinonin ‘yan sanda da masu kula da zaman lafiya.

Ya nanata kudurin rundunar ‘yan sandan Nijeriya na tabbatar da tsaro da tsaron dukkan ‘yan kasa a lokacin gudanar da zanga-zangar da aka shirya yi.

MASU ALAKA

Sojoji
Manyan Labarai

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Ballon D'or
Manyan Labarai

Ballon d’Or: Messi, Yamal, Da Mane Na Cikin ‘Yan Wasa 30 Da Aka Zaɓo

September 8, 2026
Ɓata-gari Sun Kai Wa Ayarin Peter Obi Hari A Benue
Manyan Labarai

Ɓata-gari Sun Kai Wa Ayarin Peter Obi Hari A Benue

September 8, 2026
Next Post
Jirgin Kashe Gobara Kirar Sin Ya Kammala Gwajin Tashi Na Farko

Jirgin Kashe Gobara Kirar Sin Ya Kammala Gwajin Tashi Na Farko

LABARAI MASU NASABA

Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.