ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Abin Da Ya Sa Hukumar SON Ta Ƙarfafa Haɗaka Da Hukumar NPA

by Bello Hamza
3 months ago
Son

Sabon Shugaban da zai jagoranci Tashoshin Jiragen Ruwa da ɓangaren iyakoki a Tashar Jiragen Ruwa ta Onne da ke a Kudu Maso Kudu da kuma Kudu Maso Gabas Celestine Udenwa, ya fara kai zirarar aiki, ga manyan masu ruwa da tsaki da ke a ɓangaren Sufurin Jiragen Ruwa.

Wannan ziyarar ta san a zuwa ne, yayin da Hukumar Kula da Ingancin Kayan da Ake Sarrafawa a cikin ƙasar wato SON ke ƙoƙarin ƙarfafa ayyukan da ake gudanarwa a Tashoshin Jiragen Ruwa na ƙasar nan da ƙara ƙulla haɗaka a tsakanin hukumomin gwamnati domin a ƙara ƙarfafa sanya ido, kan ayyukan da ake gudanarwa a ɓangaren sufurin Jiragen Ruwan ƙasar.

  • NPA Ta Samar Da Hanyoyi Masu Sauki Na Fitar Da Kayayyaki Kasashen Waje
  • Fasahar Electronic Call-up Da NPA Ta Wanzar Ta Samar Da Sauki —Tsohon Kwaminsihan Sufuri

Kazalika, zirar ta Celestine Udenwa, ana gudanar da ita ne, a ƙarƙashin tawagar Hukumar ta SON, wadda kuma ta haɗa da, da ofishin Hukumar daƙile fasa ƙwaurin kaya wato Kwastam da na runda na ta biyu, da ke a Tashar ta Onne.

ADVERTISEMENT

A ziyarar da aka tawagar ta kai ga rundunar ta ta biyu ta Hukumar Kwastam wasu daga cikin manyan jami’an hukumar ta Kwastam a ƙarƙashin jagorancin Kwantirolan rundunar A. M. Alƙali ne, suka tarbi tawagar ta SON.

Kazalika, a ɓangaren tawagar Hukumar SON Injiniya Celestine Udenwa ne, ya jagoranci tawagar, wadda ta haɗa da Dakta Papaa Johnson Pongiri, Dakta Johnson C. Obiaga, da kuma wasu manyan jami’an gudanawa na Hukumar.

LABARAI MASU NASABA

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

A jawabinsa a lokacin ziyarar Dakta Papaa Johnson ya bayyana cewa, ziyarar na zuwa ne, biyo bayan sauyin shugabanci da aka gudanar a Hukumar ta SON, da ke gudanar da ayyukanta na sanya ido a Onne.

Ya ƙara da cewa, manufar ziyarar shi ne, domin a ƙara ƙarfafa haɗaka a tsakanin sauran hukumomin gwamnatin, domin a samu damar ci gaba da sanya ido.

Shi ma a na sa jawabin Injiya Udenwa, ya bayyana godiyarsa ga Darakta Janar na Hukumar ta SON Dakta Ifeanyi Chukwunonso Okeke, musamman kan aminta da ya yi da shi nay a jagoranci Tashar ta Onne da ke a Kudu Maso Kudu da da Kudu Maso Gabas.

Kazalika, ya godewa Kwantiroa Alƙali, kan tarbar girmamawar da yayiwa tawagar.

Ya kuma jaddada mahimmancin haɗaka da sauran masu ruwa da tsaki da kuma ƙara jadda goyon baya ga Hukumar ta SON domin ta sauke nauyin da aka ɗora mata na ganin ana sarrafa kaya masu ingnaci a cikin ƙasar nan.

Son
Bello Hamza
+ postsBio
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Dole Ne Afirka Ta Zamanantar Da Sufurin Jiragen Ruwa —Ɗantsoho
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Yadda Oyetola Ya Ƙaddamar Da Babban Taron Ƙungiyar  PMAWCA A Legas
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Lokaci Ya Yi Da Matasan Nijeriya Za Su Ƙwato Ƙasarsu — Kwamred Yahaya Abdullahi
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Kamfanin Dangote Na Kara Karfafa Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Da Jihar Neja

MASU ALAKA

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa
Labarai

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili
Manyan Labarai

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli
Labarai

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Next Post
Ministan Yaɗa Labarai Ya Buƙaci Matasa Su Riƙa Tantance Sahihancin Labari Kafin Su Yaɗa Shi

Ministan Yaɗa Labarai Ya Buƙaci Matasa Su Riƙa Tantance Sahihancin Labari Kafin Su Yaɗa Shi

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026
Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.