ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, June 13, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Abin Da Ya Sa Hukumar SON Ta Ƙarfafa Haɗaka Da Hukumar NPA

by Bello Hamza
3 months ago
Son

Sabon Shugaban da zai jagoranci Tashoshin Jiragen Ruwa da ɓangaren iyakoki a Tashar Jiragen Ruwa ta Onne da ke a Kudu Maso Kudu da kuma Kudu Maso Gabas Celestine Udenwa, ya fara kai zirarar aiki, ga manyan masu ruwa da tsaki da ke a ɓangaren Sufurin Jiragen Ruwa.

Wannan ziyarar ta san a zuwa ne, yayin da Hukumar Kula da Ingancin Kayan da Ake Sarrafawa a cikin ƙasar wato SON ke ƙoƙarin ƙarfafa ayyukan da ake gudanarwa a Tashoshin Jiragen Ruwa na ƙasar nan da ƙara ƙulla haɗaka a tsakanin hukumomin gwamnati domin a ƙara ƙarfafa sanya ido, kan ayyukan da ake gudanarwa a ɓangaren sufurin Jiragen Ruwan ƙasar.

  • NPA Ta Samar Da Hanyoyi Masu Sauki Na Fitar Da Kayayyaki Kasashen Waje
  • Fasahar Electronic Call-up Da NPA Ta Wanzar Ta Samar Da Sauki —Tsohon Kwaminsihan Sufuri

Kazalika, zirar ta Celestine Udenwa, ana gudanar da ita ne, a ƙarƙashin tawagar Hukumar ta SON, wadda kuma ta haɗa da, da ofishin Hukumar daƙile fasa ƙwaurin kaya wato Kwastam da na runda na ta biyu, da ke a Tashar ta Onne.

ADVERTISEMENT

A ziyarar da aka tawagar ta kai ga rundunar ta ta biyu ta Hukumar Kwastam wasu daga cikin manyan jami’an hukumar ta Kwastam a ƙarƙashin jagorancin Kwantirolan rundunar A. M. Alƙali ne, suka tarbi tawagar ta SON.

Kazalika, a ɓangaren tawagar Hukumar SON Injiniya Celestine Udenwa ne, ya jagoranci tawagar, wadda ta haɗa da Dakta Papaa Johnson Pongiri, Dakta Johnson C. Obiaga, da kuma wasu manyan jami’an gudanawa na Hukumar.

LABARAI MASU NASABA

Allah Kaɗai Zai Iya Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Nijeriya – Matawalle

’Yansanda Sun Cafke Mutun Biyu Da Ake Zargi Da Fashi Da Makami A Adamawa

A jawabinsa a lokacin ziyarar Dakta Papaa Johnson ya bayyana cewa, ziyarar na zuwa ne, biyo bayan sauyin shugabanci da aka gudanar a Hukumar ta SON, da ke gudanar da ayyukanta na sanya ido a Onne.

Ya ƙara da cewa, manufar ziyarar shi ne, domin a ƙara ƙarfafa haɗaka a tsakanin sauran hukumomin gwamnatin, domin a samu damar ci gaba da sanya ido.

Shi ma a na sa jawabin Injiya Udenwa, ya bayyana godiyarsa ga Darakta Janar na Hukumar ta SON Dakta Ifeanyi Chukwunonso Okeke, musamman kan aminta da ya yi da shi nay a jagoranci Tashar ta Onne da ke a Kudu Maso Kudu da da Kudu Maso Gabas.

Kazalika, ya godewa Kwantiroa Alƙali, kan tarbar girmamawar da yayiwa tawagar.

Ya kuma jaddada mahimmancin haɗaka da sauran masu ruwa da tsaki da kuma ƙara jadda goyon baya ga Hukumar ta SON domin ta sauke nauyin da aka ɗora mata na ganin ana sarrafa kaya masu ingnaci a cikin ƙasar nan.

Son
Bello Hamza
+ postsBio
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Shekara 3 Da Shirin Ceto Jihar Zamfara: Jinjina Ta Musamman Ga Gwamna Dauda Lawal
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    An Yi Tir Da ‘Yan Takarar Da Suka Fice Daga APC Saboda Faduwa Zabe
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Kotu Ta Yi Gwanjon Kaddarorin Sani Sha’aban Bisa Taurin Bashi
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Dorewar Tattalin Arzikin Duniya Ya Dogara Ne Kan Ayyukan Tashoshin Jiragen Ruwa Na Afrika Ta Tsakiya, Cewar Dantsoho

MASU ALAKA

Allah Kaɗai Zai Iya Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Nijeriya – Matawalle
Manyan Labarai

Allah Kaɗai Zai Iya Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Nijeriya – Matawalle

June 13, 2026
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba
Kotu Da Ɗansanda

’Yansanda Sun Cafke Mutun Biyu Da Ake Zargi Da Fashi Da Makami A Adamawa

June 13, 2026
Kamfanin Simintin Dangote Ya Kaddamar Da Tsarin Fasahar Zamani (AI) Domin Inganta Tsaro Da Harkar Sufuri
Rahotonni

Kamfanin Simintin Dangote Ya Kaddamar Da Tsarin Fasahar Zamani (AI) Domin Inganta Tsaro Da Harkar Sufuri

June 13, 2026
Next Post
Ministan Yaɗa Labarai Ya Buƙaci Matasa Su Riƙa Tantance Sahihancin Labari Kafin Su Yaɗa Shi

Ministan Yaɗa Labarai Ya Buƙaci Matasa Su Riƙa Tantance Sahihancin Labari Kafin Su Yaɗa Shi

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Allah Kaɗai Zai Iya Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Nijeriya – Matawalle

Allah Kaɗai Zai Iya Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Nijeriya – Matawalle

June 13, 2026
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

’Yansanda Sun Cafke Mutun Biyu Da Ake Zargi Da Fashi Da Makami A Adamawa

June 13, 2026
Kamfanin Simintin Dangote Ya Kaddamar Da Tsarin Fasahar Zamani (AI) Domin Inganta Tsaro Da Harkar Sufuri

Kamfanin Simintin Dangote Ya Kaddamar Da Tsarin Fasahar Zamani (AI) Domin Inganta Tsaro Da Harkar Sufuri

June 13, 2026
Tsohon Kakakin Ma’aikatar Tsaro Rabe Abubakar Ya Rasu A Hannun ‘Ƴan Bindiga

Tsohon Kakakin Ma’aikatar Tsaro Rabe Abubakar Ya Rasu A Hannun ‘Ƴan Bindiga

June 13, 2026
Yadda Matata Ta Daina Girki, Ta Ke Lakaɗamin Duka — Miji Ya Koka

Yadda Matata Ta Daina Girki, Ta Ke Lakaɗamin Duka — Miji Ya Koka

June 13, 2026
Ranar Dimokuraɗiyya: Gwamna Uba Sani Ya ‘Yanta Fursunoni 97

Ranar Dimokuraɗiyya: Gwamna Uba Sani Ya ‘Yanta Fursunoni 97

June 13, 2026
Bukatar Rike Sirri A Tsakanin Ma’aurata

Bukatar Rike Sirri A Tsakanin Ma’aurata

June 13, 2026
Hukumar FAO Ta Samar Da Shirin Kiwon Tarwada A Jihar Gombe

Hukumar FAO Ta Samar Da Shirin Kiwon Tarwada A Jihar Gombe

June 13, 2026
Yawan Man Da Nijeriya Ke Hakowa Ya Karu Da Ganga 177,000 A Janairu

Dalilin Da Ya Sa Matatar Dangote Ta Kara Habaka Tura Man Fetur

June 13, 2026
Zan Saki Nnamdi Kanu Idan Na Zama Shugaban Ƙasa – Peter Obi

Zan Saki Nnamdi Kanu Idan Na Zama Shugaban Ƙasa – Peter Obi

June 13, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.