ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, July 7, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Abin Da Ya Sa Hukumar SON Ta Ƙarfafa Haɗaka Da Hukumar NPA

by Bello Hamza
4 months ago
Son

Sabon Shugaban da zai jagoranci Tashoshin Jiragen Ruwa da ɓangaren iyakoki a Tashar Jiragen Ruwa ta Onne da ke a Kudu Maso Kudu da kuma Kudu Maso Gabas Celestine Udenwa, ya fara kai zirarar aiki, ga manyan masu ruwa da tsaki da ke a ɓangaren Sufurin Jiragen Ruwa.

Wannan ziyarar ta san a zuwa ne, yayin da Hukumar Kula da Ingancin Kayan da Ake Sarrafawa a cikin ƙasar wato SON ke ƙoƙarin ƙarfafa ayyukan da ake gudanarwa a Tashoshin Jiragen Ruwa na ƙasar nan da ƙara ƙulla haɗaka a tsakanin hukumomin gwamnati domin a ƙara ƙarfafa sanya ido, kan ayyukan da ake gudanarwa a ɓangaren sufurin Jiragen Ruwan ƙasar.

  • NPA Ta Samar Da Hanyoyi Masu Sauki Na Fitar Da Kayayyaki Kasashen Waje
  • Fasahar Electronic Call-up Da NPA Ta Wanzar Ta Samar Da Sauki —Tsohon Kwaminsihan Sufuri

Kazalika, zirar ta Celestine Udenwa, ana gudanar da ita ne, a ƙarƙashin tawagar Hukumar ta SON, wadda kuma ta haɗa da, da ofishin Hukumar daƙile fasa ƙwaurin kaya wato Kwastam da na runda na ta biyu, da ke a Tashar ta Onne.

ADVERTISEMENT

A ziyarar da aka tawagar ta kai ga rundunar ta ta biyu ta Hukumar Kwastam wasu daga cikin manyan jami’an hukumar ta Kwastam a ƙarƙashin jagorancin Kwantirolan rundunar A. M. Alƙali ne, suka tarbi tawagar ta SON.

Kazalika, a ɓangaren tawagar Hukumar SON Injiniya Celestine Udenwa ne, ya jagoranci tawagar, wadda ta haɗa da Dakta Papaa Johnson Pongiri, Dakta Johnson C. Obiaga, da kuma wasu manyan jami’an gudanawa na Hukumar.

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Neja Ta Sanya Dokar Hana Fita Bayan Mutane 80 Sun Rasu Sakamakon Rikicin Ƙabilanci

Iran Ta Harba Wa Jiragen Ruwa Makamai Masu Linzami A Mashigar Hormuz

A jawabinsa a lokacin ziyarar Dakta Papaa Johnson ya bayyana cewa, ziyarar na zuwa ne, biyo bayan sauyin shugabanci da aka gudanar a Hukumar ta SON, da ke gudanar da ayyukanta na sanya ido a Onne.

Ya ƙara da cewa, manufar ziyarar shi ne, domin a ƙara ƙarfafa haɗaka a tsakanin sauran hukumomin gwamnatin, domin a samu damar ci gaba da sanya ido.

Shi ma a na sa jawabin Injiya Udenwa, ya bayyana godiyarsa ga Darakta Janar na Hukumar ta SON Dakta Ifeanyi Chukwunonso Okeke, musamman kan aminta da ya yi da shi nay a jagoranci Tashar ta Onne da ke a Kudu Maso Kudu da da Kudu Maso Gabas.

Kazalika, ya godewa Kwantiroa Alƙali, kan tarbar girmamawar da yayiwa tawagar.

Ya kuma jaddada mahimmancin haɗaka da sauran masu ruwa da tsaki da kuma ƙara jadda goyon baya ga Hukumar ta SON domin ta sauke nauyin da aka ɗora mata na ganin ana sarrafa kaya masu ingnaci a cikin ƙasar nan.

Son
Bello Hamza
+ postsBio
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Kafa Cibiyar NIPHID: NCDC Ta Yi Kuskuren Fahimtar Ƙudirin Dokar
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Uwargidan Shugaban Ƙasa Ta Ƙaddamar Da Muhimman Ayyukan Ci Gaba A Jihar Jigawa
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Ƙungiyar Kansilolin APC Ta Yi Barazanar Janye Goyon Bayanta Idan Ba A Daina Zargin Sanata Yari Ba
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Bankin Duniya Ya Ɗora Tashoshin Apapa Da Tincan Kan Sikelin Maki Na 20 A Duniya

MASU ALAKA

Gwamnatin Neja Ta Sanya Dokar Hana Fita Bayan Mutane 80 Sun Rasu Sakamakon Rikicin Ƙabilanci
Manyan Labarai

Gwamnatin Neja Ta Sanya Dokar Hana Fita Bayan Mutane 80 Sun Rasu Sakamakon Rikicin Ƙabilanci

July 7, 2026
Iran Ta Harba Wa Jiragen Ruwa Makamai Masu Linzami A Mashigar Hormuz
Manyan Labarai

Iran Ta Harba Wa Jiragen Ruwa Makamai Masu Linzami A Mashigar Hormuz

July 7, 2026
Hukuma Ta Tilasta Wa Alƙali Yin Ritaya Saboda Karɓar Cin Hanci A Kano
Labarai

Hukuma Ta Tilasta Wa Alƙali Yin Ritaya Saboda Karɓar Cin Hanci A Kano

July 7, 2026
Next Post
Ministan Yaɗa Labarai Ya Buƙaci Matasa Su Riƙa Tantance Sahihancin Labari Kafin Su Yaɗa Shi

Ministan Yaɗa Labarai Ya Buƙaci Matasa Su Riƙa Tantance Sahihancin Labari Kafin Su Yaɗa Shi

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Neja Ta Sanya Dokar Hana Fita Bayan Mutane 80 Sun Rasu Sakamakon Rikicin Ƙabilanci

Gwamnatin Neja Ta Sanya Dokar Hana Fita Bayan Mutane 80 Sun Rasu Sakamakon Rikicin Ƙabilanci

July 7, 2026
Iran Ta Harba Wa Jiragen Ruwa Makamai Masu Linzami A Mashigar Hormuz

Iran Ta Harba Wa Jiragen Ruwa Makamai Masu Linzami A Mashigar Hormuz

July 7, 2026
Hukuma Ta Tilasta Wa Alƙali Yin Ritaya Saboda Karɓar Cin Hanci A Kano

Hukuma Ta Tilasta Wa Alƙali Yin Ritaya Saboda Karɓar Cin Hanci A Kano

July 7, 2026
Tsadar Rayuwa Da Karuwar Ta’addanci Na Ci Gaba Da Tagayyara ‘Yan Nijeriya

ADC Ta Zargi Gwamnatin Tinubu Da Jefa ‘Yan Nijeriya Miliyan 17 Cikin Yunwa

July 7, 2026
Kasuwa Ce Ke Saita Tsarin Cinikayyar Sin Da EU In Ji Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin

Kasuwa Ce Ke Saita Tsarin Cinikayyar Sin Da EU In Ji Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin

July 6, 2026
Dukkan Kabilun Kasar Sin Na Zaman Tsintsiya Madaurinki Daya

Dukkan Kabilun Kasar Sin Na Zaman Tsintsiya Madaurinki Daya

July 6, 2026
Mutane 15 Sun Mutu A Hatsarin Mota A Jihar Kwara

Mutane 15 Sun Mutu A Hatsarin Mota A Jihar Kwara

July 6, 2026
Gwamnatin Sin Ta Fara Aika Zagayen Farko Na Kayakin Agajin Gaggawa Ga Venezuela

Gwamnatin Sin Ta Fara Aika Zagayen Farko Na Kayakin Agajin Gaggawa Ga Venezuela

July 6, 2026
FIFA Ta Tsallake Iyakarta Dangane Da Batun Dakatarwar Balogun – UEFA

FIFA Ta Tsallake Iyakarta Dangane Da Batun Dakatarwar Balogun – UEFA

July 6, 2026
Shugabannin Sin Da Madagascar Sun Yi Musayar Sakon Taya Murnar Cika Shekaru 20 Da Kulla Alakar Diflomasiyya Tsakaninsu

Shugabannin Sin Da Montenegro Sun Yi Musayar Sakon Taya Murnar Cika Shekaru 20 Da Kulla Alakar Diflomasiyya Tsakaninsu

July 7, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.