ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, July 7, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Abubuwan Da Ya Kamata A Lura Da Su Kafin Fara Kiwon Agwagwa (Geese)

by Abubakar Abba
4 months ago
Agwagwa

Agwagwar Gis na daga cikin sahun dangin tsintsaye da suke yin Ƙwai, inda kuma waɗanda suke kiwata su ke samar wa da kawunansu kuɗaɗen shiga.

Sanya Masu Maniyyin Macen Gis: Ana ɗaukar maniyyin macen Gis a saka wa wasu dangin tsintsaye, domin a samar da nau’i na Gis, musamman domin su ƙyanƙyashe su a samu Ƴan tsaki, don kiwatawa.

  • Gwamnatin Jihar Gombe Ta Kulla Yarjejeniya Da Kasar New Zealand Kan Kiwon Dabbobi
  • Tawaga Ta 26 Ta Jami’an Kiwon Lafiyar Sin Ta Isa Rwanda

Nau’ikan Naman Gis: Agwagwar Gis ta kasance tana da nau’ikan Nama biyu, inda kuma take ɗauke sinadarin protein, inda kuma masu kiwonta ke samun kuɗaɗen shiga.

ADVERTISEMENT

Jurewa Sauyin Yanayi: Agwagwar Gis na jurewa kowane irin sauyin yanayi, ba su cika damuwa da sai an kula da su ba, sai dai, ana buƙatar mai kiwata su ya ksance ba ya yin wasa da ba su abinci.

Tanadar Ɗakin Kwana: Ana son wanda yake kiwata su, ya tabbatar da ya tanadar musu da ɗakin kwana, wanda kuma zai kasance an yi shi a wadace, domin su wataya yadda ya kamata.

LABARAI MASU NASABA

Me Ya Sa Har Yanzu Manoma A Arewa Suka Gwammace Yin Noma Da Galmar Shanu

Dalilin Masu Kiwon Kajin Gidan Gona Na Sukar Haɗakar Gwamnatin Tarayya Da Chana

Sun kuma kasance masu buƙatar ruwa, tu’ammali da ruwa a koda-yaushe, a sabobda haka, ya zama wajbi ga mai kiwata su, ya tabbatar da an samar musu da wadataccen ruwan sha.

Ciyar Da Su: Sun fi cin Ciyawa da kuma saurin nau’ikan abinci, za ka kuma iya ciyar da su da Alkama, musamman ganin tana da saurin taunuwa a wurinsu.

Gis na kai wa tsawon shekaru tana rayuwa, inda aƙalla take kai wa daga shekara 20 zuwa 30, suna kuma fara yin ƙyanƙyasa ne daga watan Satumba zuwa watan Okutoba.

An jima ana kiwon sa a ƙasar nan, musamman a loakcin da mutane suka ankara cewa, ana kiwata shi kamar yadda ake kiwata Talo-talo da Kaji da kuma sauran tsintsaye.

Har ila yau, kiwata shi ana samun ɗimbin kuɗaɗen shiga masu yawa ga waɗanda suka rungumi fannin, musaman aƙasar nan.

Gis sun kuma kasance dangi na Agwagi sai dai, yadda ake kiwata su da Agwagi akwai ban banci.

Ana samun ɗimbin damammaki a kiwon Gis, waɗanda suka haɗa da samun ƙwai, nama da kuma sinadaran gina jiki kamar su protein, haka ana sarrafa Gashinsa zuwa yin suttura da sauransu.

Gis na taimaka wa manoma wajen cinye Ciyarwar da ta fito a gonakinsu, inda daga lokaci zuwa lokaci sukan cinye Ciyawar da ke gonar.

Suna kuma jure wa harin sauran dabbobin, haka suna da saurin tuna abu, inda kuma yawan ƙarar da suke yi, kan taimaka wajen samar da tsaro ga masu kiwata su a gida.

Wata babbar matsala da ke tattare da kiwata su ita ce, suna da yawan ƙara wacce ba za ka iya jure mata ba.

Ba su da wuyar kiwo, sannan kuma suna da saurin girma, musaman idan ana samar musu da abinci a kan lokaci.

Yana samar da nama da kuma ƙwai masu lafiya da gina jikin ɗan’adam, kuma Gis na bijire wa kamuwa daga cututtuka da kamuwa da cutar murar tsntsaye.

Agwagwa
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    NPA Ta Ɗaura Ɗamarar Magance Matsalolin Kasuwanci Da Ƙasashen Waje
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Me Ya Sa Har Yanzu Manoma A Arewa Suka Gwammace Yin Noma Da Galmar Shanu
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Dalilin Masu Kiwon Kajin Gidan Gona Na Sukar Haɗakar Gwamnatin Tarayya Da Chana
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Abin Da Ya Sa Matatar Ɗangote Ta Ƙaryata Iƙirarin Dillalan Man Fetur 

MASU ALAKA

Me Ya Sa Har Yanzu Manoma A Arewa Suka Gwammace Yin Noma Da Galmar Shanu
Noma Da Kiwo

Me Ya Sa Har Yanzu Manoma A Arewa Suka Gwammace Yin Noma Da Galmar Shanu

July 4, 2026
Dalilin Masu Kiwon Kajin Gidan Gona Na Sukar Haɗakar Gwamnatin Tarayya Da Chana
Noma Da Kiwo

Dalilin Masu Kiwon Kajin Gidan Gona Na Sukar Haɗakar Gwamnatin Tarayya Da Chana

July 3, 2026
Manoma Sun Nemi Tinubu Ya Kara Yawan Tallafin Noma 
Noma Da Kiwo

Ko Shirin Da Gwamnatin Jihar Katsina Ke Yi Wa Manoma Zai  Amfane Su A wannan Daminar?

June 27, 2026
Next Post
Ban Fuskanci Matsala Ba A Gwagwarmayar Shiga Harkar Fim —Asiya Muhammad

Ban Fuskanci Matsala Ba A Gwagwarmayar Shiga Harkar Fim —Asiya Muhammad

LABARAI MASU NASABA

Xi Jinping Ya Ba Da Umurni Kan Ayyukan Rigakafin Ambaliyar Ruwa Da Karfafa Ceton Jama’a

Xi Jinping Ya Ba Da Umurni Kan Ayyukan Rigakafin Ambaliyar Ruwa Da Karfafa Ceton Jama’a

July 7, 2026
Mu Leka Yadda Sin Ke Ba Da Misali Ga Duniya Wajen Raya Aikin Noma Da Kauyuka

Mu Leka Yadda Sin Ke Ba Da Misali Ga Duniya Wajen Raya Aikin Noma Da Kauyuka

July 7, 2026
Gwamnonin APC Na Ganawar Sirri A Birnin Kebbi

Gwamnonin APC Na Ganawar Sirri A Birnin Kebbi

July 7, 2026
An Kai Kayayyakin Jin Kai Na Gaggawa Na Farko Da Gwamnatin Sin Ta Samar Wa Venezuela

An Kai Kayayyakin Jin Kai Na Gaggawa Na Farko Da Gwamnatin Sin Ta Samar Wa Venezuela

July 7, 2026
Kotu Ta Umarci A Kamo Mata Dogarin Gwamna El-Rufa’i

MURIC Ba Ta Gamsu Da Rahoton Lafiyar El-Rufai Da Aka Gabatar A Kotu Ba

July 7, 2026
Gwamnatin Neja Ta Sanya Dokar Hana Fita Bayan Mutane 80 Sun Rasu Sakamakon Rikicin Ƙabilanci

Gwamnatin Neja Ta Sanya Dokar Hana Fita Bayan Mutane 80 Sun Rasu Sakamakon Rikicin Ƙabilanci

July 7, 2026
Iran Ta Harba Wa Jiragen Ruwa Makamai Masu Linzami A Mashigar Hormuz

Iran Ta Harba Wa Jiragen Ruwa Makamai Masu Linzami A Mashigar Hormuz

July 7, 2026
Hukuma Ta Tilasta Wa Alƙali Yin Ritaya Saboda Karɓar Cin Hanci A Kano

Hukuma Ta Tilasta Wa Alƙali Yin Ritaya Saboda Karɓar Cin Hanci A Kano

July 7, 2026
Tsadar Rayuwa Da Karuwar Ta’addanci Na Ci Gaba Da Tagayyara ‘Yan Nijeriya

ADC Ta Zargi Gwamnatin Tinubu Da Jefa ‘Yan Nijeriya Miliyan 17 Cikin Yunwa

July 7, 2026
Kasuwa Ce Ke Saita Tsarin Cinikayyar Sin Da EU In Ji Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin

Kasuwa Ce Ke Saita Tsarin Cinikayyar Sin Da EU In Ji Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin

July 6, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.