ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, July 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ambaliya: Gwamnatin Tarayya Ta Gargaɗi Jihohi Sama Da 30

by Sadiq
3 weeks ago

Gwamnatin Tarayya ta gargaɗin game da ambaliyar ruwa, inda ta bayyana cewa al’ummomi da dama a jihohi sama da 30 da Babban Birnin Tarayya na iya fuskantar ambaliya sakamakon mamakon ruwan sama da ake hasashen za a samu tsakanin 22 ga Yuni zuwa 5 ga watan Yulin 2026.

A cikin wata sanarwa da Ma’aikatar Muhalli ta Tarayya ta fitar, gwamnatin ta ce al’ummomin da ke bakin koguna, yankunan gaɓar ruwa, yankunan da ambaliya ke mamayewa, ƙananan yankuna da kuma wuraren da ba su da ingantattun magudanan ruwa ne suka fi fuskantar barazanar ambaliya.

Daga cikin manyan biranen da aka lissafo akwai Legas, Abuja, Fatakwal, Ibadan, Lokoja, Makurdi, Benin, Enugu, Owerri da Jos.

ADVERTISEMENT

Ma’aikatar ta sanya Jihar Adamawa cikin jerin jihohin da ke cikin hatsari mafi girma, inda ta yi gargaɗin cewa al’ummomin Yola, Numan, Mubi, Song da sauran yankuna na iya fuskantar mummunar ambaliya, kuma akwai buƙatar su ɗauki matakan gaggawa.

Gwamnatin ta kuma buƙaci mazauna yankunan da ke da hatsarin ambaliya su riƙa sa ido kan matakan ruwa, su share magudanan ruwa da suka toshe, su tanadi hanyoyin neman ɗauki idan ambaliya ta auku, sannan su guji zama ko gudanar da kasuwanci a yankunan da ambaliya ke yawan mamayewa.

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Kamata Ƴan Bindiga 5 Da Ake Zargi Da Garkuwa Da Mutane A Yobe

Obasanjo Da Atiku Sun Sake Musayar Zafafan Kalaman Zargin Juna

Haka kuma, ta buƙaci gwamnatocin jihohi, hukumomin bayar da agajin gaggawa da ƙananan hukumomi su ƙara wayar da kan jama’a tare da ɗaukar matakan shirin ko-ta-kwana domin rage illar ambaliya.

MASU ALAKA

Manyan Labarai

Sojoji Sun Kamata Ƴan Bindiga 5 Da Ake Zargi Da Garkuwa Da Mutane A Yobe

July 25, 2026
Manyan Labarai

Obasanjo Da Atiku Sun Sake Musayar Zafafan Kalaman Zargin Juna

July 25, 2026
Sana’ar Kilishi:Yadda Ta Bunkasa Daga Jihar Katsina Zuwa Wasu Sassan Nijeriya
Manyan Labarai

Sana’ar Kilishi:Yadda Ta Bunkasa Daga Jihar Katsina Zuwa Wasu Sassan Nijeriya

July 24, 2026
Next Post
Sin A Shirye Take Ta Yi Aiki Tare Da Amurka Kan Tafarki Daya In Ji Kakakin Ma’aikatar Cinikayyar Kasar

Sin A Shirye Take Ta Yi Aiki Tare Da Amurka Kan Tafarki Daya In Ji Kakakin Ma’aikatar Cinikayyar Kasar

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Kamata Ƴan Bindiga 5 Da Ake Zargi Da Garkuwa Da Mutane A Yobe

July 25, 2026
Gwamnatin Jihar Kano Za Ta Fara Aiwatar Da Shirin Inshorar Lafiya Ga Jaruman Kannywood

Gwamnatin Jihar Kano Za Ta Fara Aiwatar Da Shirin Inshorar Lafiya Ga Jaruman Kannywood

July 25, 2026

Ku Buɗe Wuta Kan Duk Wanda Kuka Gani Ɗauke Da Bindiga – IGP

July 25, 2026
Idan Aka Cire Bangaren Man Fetur Kannywood Ce Ta Fi Samar Da Aikin Yi Ga Matasa —Hamisu Iyantama

Idan Aka Cire Bangaren Man Fetur Kannywood Ce Ta Fi Samar Da Aikin Yi Ga Matasa —Hamisu Iyantama

July 25, 2026
Kogin Kumadugu Ya Yi Ambaliya Karon Farko Cikin Shekara 100 A Yobe

Jihohi 28 Da Abuja Na Fuskantar Hadarin Ambaliyar Ruwa —Rahoto

July 25, 2026

Ƴan Bindiga Sun Sace Shugaban Ƙaramar Hukumar Bungudu

July 25, 2026
Yadda Jami’an Tsaro Suka Fatattaki ’Yan Ta’adda A Wasu Jihohin Nijeriya, Sun Kama ‘Yan Kasar Pakistan Bakwai

Yadda Jami’an Tsaro Suka Fatattaki ’Yan Ta’adda A Wasu Jihohin Nijeriya, Sun Kama ‘Yan Kasar Pakistan Bakwai

July 25, 2026

Obasanjo Da Atiku Sun Sake Musayar Zafafan Kalaman Zargin Juna

July 25, 2026
Manufofin Tattalin Arzikin Gwamnatin Tinubu Sun Lalata Rayukan Al’ummar Nijeriya —ADC

Manufofin Tattalin Arzikin Gwamnatin Tinubu Sun Lalata Rayukan Al’ummar Nijeriya —ADC

July 25, 2026
An Karrama Masana Ilimin Lissafi Na Kasar Sin Da Lambobin Yabo Na Fields Medal

An Karrama Masana Ilimin Lissafi Na Kasar Sin Da Lambobin Yabo Na Fields Medal

July 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.