ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Amfani 8 Na Kwanciya Da Bangaren Hagu

by Sani Anwar
2 years ago
Kwanciya

Yanayin yadda muke barci, na taka muhimmiyar rawa kwarai da gaske ga lafiyarmu. Haka zalika, bincike ya nuna cewa, barci a gefen hagu; na taimaka wa lafiyar jiki.

Bari mu bincika dalilai guda takwas, wadanda suka sa wannan yanayi na barci a bangaren hagu zai kasance mai fa’ida ko taimaka wa lafiyar jikin Dan’adam.

  • Yadda Matuka Jirgi Suka Shantake Da Bacci A Lokacin Sauka
  • Ba Na Iya Bacci Saboda Tunanin Budurwata, Me Ya Kamata Na Yi?

1-Abinci na saurin narkewa: Kwanciya da barin hagu na taimakawa wajen saurin narkewar abinci daga kananan hanji zuwa manyan hanji cikin sauki. Sannan, yana taimaka wa dabi’ar tsarin jiki ta yadda zai yi aiki yadda ya kamata tare kuma da hana kumburi da rashin jin dadi bayan cin abinci.

ADVERTISEMENT

2-Yana rage ciwon zuciya: Ga masu fama da kwannafi ko zafin kirji, kwanciya da bangaren hagu na taimaka masu wajen rage zafin ko hana kwannafin baki-daya tare da masu damar yin barci mai dadi.

3-Taimaka wa lafiyar zuciya: Kwanciya da bangaren hagu na taimaka wa lafiyar zuciwa, musamman wajen aikewa da jini a cikin sassan jikin mutum baki-daya. Haka zalika, kwanciya da bangaren hagu; na inganta wurare daban-daban a jikin Dan’adam tare da rage damuwa a zuciya, musamman ga masu fama da ciwon zuciya ko hawan jini.

LABARAI MASU NASABA

Yadda Gidajen Abinci Ke Wasa Da Rayuwar Al’umma Ta Amfani Da Ruɓaɓɓen Tumatir

Alamomin Fara Ruɓewar Hannu Bayan Ɗorin Gida

4-Yana rage ciwon baya: Ga masu fama da ciwon baya, kwanciya da barin hagu na taimaka musu wajen samun sauki. Kazalika, yana taimakawa wajen samun daidaituwar kashin baya.

5-Taimaka wa mai ciki yayin dauke da juna biyu: Galibi, a kan bai wa masu dauke da juna biyu shawarar kwanciya a bangarensu na hagu, saboda wasu kwararan dalilai. Kwanciya da wannan bangare, na kara yawan gudanar jini zuwa mahaifa tare da taimaka wa jariri wajen yin zagaye. Haka nan, yana kuma taimakawa rage lamba a kan hanta da koda tare da habaka aikin gabobi ga mai juna biyun da kuma jaririn nata.

6-Taimaka wa hanyoyin fitar fitsari da bayan gida: Ko shakka babu, kwanciya da barin hagu na inganta mugudanan ruwan jiki tare kuma da taimakawa wajen fitar fitsari da bayan gida.

7-Yana taimakawa Saifa wajen saurin tace jini: Saifa, tana matukar taka rawa wajen tace jinin Dan’adam, wadda take a bangaren hagu a jikin mutum. Don haka, barci a bangaren hagu; a kara saurin aikin Saifa wajen tace jini, sannan yana kara karsashin lafiya da kuma saurin tace jinn

Kwanciya
Sani Anwar
+ postsBio
  • Sani Anwar
    https://hausa.leadership.ng/author/sani-anwar/
    Sojoji Sun Ceto Mutum 92 Tare Da Daƙile Harin Ƴan Ta’adda A Borno
  • Sani Anwar
    https://hausa.leadership.ng/author/sani-anwar/
    Uzodimma: Babu Dimokraɗiyya Idan Babu Hamayya
  • Sani Anwar
    https://hausa.leadership.ng/author/sani-anwar/
    Alamomin Fara Ruɓewar Hannu Bayan Ɗorin Gida
  • Sani Anwar
    https://hausa.leadership.ng/author/sani-anwar/
    Ministocin Da Suka Ajiye Muƙamansu Ba Su Samu Tikitin Takara Ba

MASU ALAKA

Yadda Gidajen Abinci Ke Wasa Da Rayuwar Al’umma Ta Amfani Da Ruɓaɓɓen Tumatir
Kiwon Lafiya

Yadda Gidajen Abinci Ke Wasa Da Rayuwar Al’umma Ta Amfani Da Ruɓaɓɓen Tumatir

May 30, 2026
Laifukan Intanet: Kotun Abuja Ta Karɓi Rahoton DSS, Ta Ba Da Belin Wani Ɗan Gwagwarmaya
Kiwon Lafiya

Alamomin Fara Ruɓewar Hannu Bayan Ɗorin Gida

May 23, 2026
Gwamnatin Zamfara Ta Yi Wa Mutane 6,842 Tiyata Kyauta A Kashi 17 Na Shirin Tallafin Lafiya
Manyan Labarai

Gwamnatin Zamfara Ta Yi Wa Mutane 6,842 Tiyata Kyauta A Kashi 17 Na Shirin Tallafin Lafiya

May 21, 2026
Next Post
Zamfara

'Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Matafiya Da Dama A Hanyar Gusau Zuwa Funtua

LABARAI MASU NASABA

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

June 4, 2026
Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.