ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Ɗage Shari’ar Da Gwamnatin Kano Ta Kai Karar Aminu Ado Bayero Zuwa 2 Ga Watan Yuli

by Abubakar Sulaiman
2 years ago
Kano

Wata babbar kotun jihar Kano ta ɗage sauraren ƙarar da gwamnatin jihar Kano ta shigar a kan Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado Bayero da wasu sarakuna huɗu zuwa ranar 2 ga Yuli, 2024. Shari’ar na neman hana su gabatar da kansu a matsayin Sarakuna.

Mai shari’a Amina Adamu Aliyu, ta saurari kowanne ɓangare biyun, ciki har da lauyan Aminu Ado, Barr. Ibrahim Muktar, da kuma na gwamnatin jihar Kano, Barr. Ibrahim Isah-Wangida.

  • Manoman Kano Da Kaduna Za Su Amfana Da Shirin Yaki Da Cutar Tumatir
  • Rikicin Masarautar Kano: An Tura Ƙarin ‘Yansanda Fadar Ƙofar Kudu Da Gidan Nassarawa

Kotun dai ta shirya yin hukunci ne kan wata buƙata gami da umarnin shiga tsakani biyo bayan umarnin wucin gadi da aka bayar a baya.

ADVERTISEMENT

Sai dai lauyoyin Aminu Ado sun shigar da wata sabuwar buƙatar a gaban kotu, inda suka bukaci ƙarin shigar da wasu cikin waɗanda ya kamata su bayar da jawabi. Sun haɗa da; ragowar sarakuna da hukumomin tsaro.

A baya dai, yunƙurin kai wa waɗanda ake ƙara takardar gayyata ya samu cikas, bayan da wata babbar kotun tarayya ta bayar da umarnin hana cin zarafi da tsoratarwa, kamar yadda Abdulsalam Saleh, lauyan Sufeto Janar na ‘yan sanda (IGP) ta bayyana.

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Kama Mai Kai Wa Ƴan Ta’adda Kayan Aiki A Zamfara

Kotu Ta Ɗege Shari’ar Ganduje Da Wasu Mutum 7 Zuwa 14 Ga Oktoba 2026

Mai shari’a Amina Adamu ta ba da umarnin a bi ta hannun kwamishinan Ƴansandan jihar Kano wajen isar da ita gayyatar, tare da sanya ranar 24 ga watan Yunin 2024 a matsayin ranar ci gaba da sauraron ƙarar.

A yayin ci gaba da shari’ar, lauyan Aminu Ado ya buƙaci a yi watsi da ƙarar, yana mai bayar da hujjar rashin hurumin kotun. Amma lauyan gwamnati ya tabbatar da hurumin kotun kuma ya buƙaci a ci gaba da sauraren karar.

Mai shari’a Amina Adamu ta ɗage sauraron karar zuwa ranar 2 ga watan Yuli, 2024, domin ci gaba da tattaunawa kan waɗannan batutuwa da kuma ci gaba da shari’a. ta ɗage sauraron ƙarar zuwa ranar 2 ga watan Yuli, 2024, domin ci gaba da tattaunawa kan waɗannan batutuwa da kuma ci gaba da shari’a.

Kano
Abubakar Sulaiman
Website |  + postsBio
  • Abubakar Sulaiman
    Sojoji Sun Kama Mai Kai Wa Ƴan Ta’adda Kayan Aiki A Zamfara
  • Abubakar Sulaiman
    Kotu Ta Ɗege Shari’ar Ganduje Da Wasu Mutum 7 Zuwa 14 Ga Oktoba 2026
  • Abubakar Sulaiman
    Jam’iyyar APC Ta Tafka Asarar Mabiya A Gombe, Sun Bi Pantami PDP
  • Abubakar Sulaiman
    Gwamnatin Tarayya Ta Gargaɗi Masu Ɓoye Gas Ɗin Girki

MASU ALAKA

Sojoji Sun Kama Mai Kai Wa Ƴan Ta’adda Kayan Aiki A Zamfara
Tsaro

Sojoji Sun Kama Mai Kai Wa Ƴan Ta’adda Kayan Aiki A Zamfara

June 25, 2026
Kotu Ta Ɗege Shari’ar Ganduje Da Wasu Mutum 7 Zuwa 14 Ga Oktoba 2026
Manyan Labarai

Kotu Ta Ɗege Shari’ar Ganduje Da Wasu Mutum 7 Zuwa 14 Ga Oktoba 2026

June 25, 2026
An Fara Gasar Tseren Dawakai Ta ‘Renewed Hope’ da Sabon Salo A Kano
Labarai

An Fara Gasar Tseren Dawakai Ta ‘Renewed Hope’ da Sabon Salo A Kano

June 25, 2026
Next Post
Sabon Kwamishinan Ƴansandan Kano Ya Kama Aiki

Sabon Kwamishinan Ƴansandan Kano Ya Kama Aiki

LABARAI MASU NASABA

Wang Yi Ya Yi Kira Da A Gaggauta Bude Mashigin Hormuz

Wang Yi Ya Yi Kira Da A Gaggauta Bude Mashigin Hormuz

June 25, 2026
Ƙungiyar NPCF Ta Yi Barazanar Janye Goyon Bayanta Ga Tinubu

Ƙungiyar NPCF Ta Yi Barazanar Janye Goyon Bayanta Ga Tinubu

June 25, 2026
Firaministan Sin Ya Halarci Taron Tattaunawa Da Wakilan ‘Yan Kasuwa Mahalarta Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na DAVOS

Firaministan Sin Ya Halarci Taron Tattaunawa Da Wakilan ‘Yan Kasuwa Mahalarta Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na DAVOS

June 25, 2026
Sojoji Sun Kama Mai Kai Wa Ƴan Ta’adda Kayan Aiki A Zamfara

Sojoji Sun Kama Mai Kai Wa Ƴan Ta’adda Kayan Aiki A Zamfara

June 25, 2026
Kotu Ta Ɗege Shari’ar Ganduje Da Wasu Mutum 7 Zuwa 14 Ga Oktoba 2026

Kotu Ta Ɗege Shari’ar Ganduje Da Wasu Mutum 7 Zuwa 14 Ga Oktoba 2026

June 25, 2026
An Fara Gasar Tseren Dawakai Ta ‘Renewed Hope’ da Sabon Salo A Kano

An Fara Gasar Tseren Dawakai Ta ‘Renewed Hope’ da Sabon Salo A Kano

June 25, 2026
APC Ta Dage Yakin Zaben Shugaban Kasarta A Kano

An Dakatar Da Shugaban APC Na Kebbi Da Kwamishina Kan Zaɓen Cike Gurbin Zuru

June 25, 2026
Ndume Ya Bayyana Dalilin Da Ya Sa Yake Goyon Bayan Ƙudirin Kafa ‘Yansandan Jihohi

Ndume Ya Bayyana Dalilin Da Ya Sa Yake Goyon Bayan Ƙudirin Kafa ‘Yansandan Jihohi

June 25, 2026
EFCC Za Ta Gurfanar Da Shugaban Miyetti Allah Kan Zargin Almundahanar Dala Miliyan 2.53

EFCC Za Ta Gurfanar Da Shugaban Miyetti Allah Kan Zargin Almundahanar Dala Miliyan 2.53

June 25, 2026
Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

June 25, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.