ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, July 14, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Damfari Masu Amfani Da Wayar Hannu Naira Biliyan 12.5 A Shekara 4

by Bello Hamza and Sulaiman
4 months ago
Damfar

Wani sabon bincike daga masana’antar PWC ya bayyana yadda aka damfari masu amfai da wayar hannu naira biliyan 12.5 a Nijeriya a cikin ‘yan shekarun da suka gabata tsakanin 2019 zuwa 2023), ta hanyar karuwar zamba ta intanet.

Wannan asarar kudi ta faru ne a tsakiyar gargadi daga hukumomin da ke kula da tsare-tsare da masana tsaro game da sabon barazanar laifukan intanet da fasahar sadarwa ta zamani (AI) ke haifarwa, wanda ke barazana ga yadda matakan kariya na yanzu ke aiki.

  • 2027: Ministocin Da Ake Tsammanin Za Su Yi Murabus Kafin Wa’adin Tinubu Na Ranar 31 ga Maris
  • ADC Ta Fara Sayar Da Fom Din Takara Kafin Babban Taron Jam’iyya

An fayyace wannan a cikin wani sabon bincike na sassa na PwC, wanda ke nuna zurfin matsala a tattalin arzikin zamani na kasar. Duk da cewa sadarwa ta zama ginshiki na ayyukan tattalin arzikin Nijeriya, kayan aikin sadarwar sun zama wurin farautar manyan kungiyoyin masu aikata laifukan zamba.

ADVERTISEMENT

Asarar da aka ruwaito ta hada da nau’ikan ayyukan laifi, ciki har da yaudaran musayar SIM, ziyarce-ziyarce na ‘phishing’, da zagon-kasa na yin koyi da wani wanda ke amfani da amincewar masu amfani da kudin hannu da ayyukan sadarwa.

A cikin rahoton PwC, kashi 59 cikin dari na masu amfani da bankuna ta intanet a Nijeriya sun fada cikin wannan damfara, wani yanayi da ke nuna cibiyoyin sadarwa na wayar hannu a matsayin muhimmiyar hanyar sadarwa don fadakarwar bankin hannu, sakonnin tabbatarwa, da hanyoyin biyan kudi na zamani a matsayin masu jan hankali ga masu aikata laifi.

LABARAI MASU NASABA

Tsohon Sanatan Gombe, Bayero Nafada, Ya Fice Daga PDP Bayan Ganawa da Shugabannin APC

Sojoji Sun Daƙile Harin ISWAP A Borno

Haka kuma, masu ruwa da tsaki suna nuna damuwa a tsarin ayyukan wadannan masu zamba. Don haka, hadewar fasahar sadarwa ta zamani na kawo cikas ga ‘yan damfara na intanet yayin da kuma ke karfafa girman hare-harensu.

Kera muryar da AI ke bayarwa, yin ‘phishing’ da fasahar ‘deepfake’ suna karuwa wajen amfani da kauce wa ka’idojin tsaro wadada aka saba amfani da su, wanda ke sanya wahala ga talakawa su bambanta tsakanin masu ba da sabis na gaskiya da masu aikata mummunan abu.

A halin yanzu, kwararru sun yi kira ga gwamnatin tarayya ta dauki mataki mai tsauri, suna ba da shawarar kafa hukuma ta musamman ta yakar laifukan intanet wacce za ta hada gwiwa da NCC da kamfanin sadarwar tauraron Dan’adam na Nijeriya (NIGCOMSAT), da ofishin mai bai wa shugaban kasa shawara kan harkokin tsaron kasa (ONSA).

Wani babban jami’in kamfanin sadarwa, ya yi magana bisa sharadin rashin bayyana sunansa, ya ce, “Ba ma la’akari da kananan masu sata ba, mun fi mayar da hankali kan kungiyoyin masu tsara ayyukan zambar kudi da suke amfani da fasahar zamani don damfarar ‘yan Nijeriya.”

Ko da yake yanayin fasahar sadarwar zamani tana ci gaba da canzawa, yaki da damfara a bangaren sadarwa ya koma daga kawai kare masu amfani zuwa al’amari na tsaro na tattalin arzikin kasa, tare da hukumomi wanda a yanzu suka fadi-tashi wajen karfafa tsaro a iyakokin kasa daga karuwar laifuka.

Damfar
Bello Hamza
+ posts Bio
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Shugaban Miyetti Allah, Bodejo Ya Karyata Zargin Halatta Kudin Haram A Zaman Kotu
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Kafa Cibiyar NIPHID: NCDC Ta Yi Kuskuren Fahimtar Ƙudirin Dokar
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Uwargidan Shugaban Ƙasa Ta Ƙaddamar Da Muhimman Ayyukan Ci Gaba A Jihar Jigawa
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Ƙungiyar Kansilolin APC Ta Yi Barazanar Janye Goyon Bayanta Idan Ba A Daina Zargin Sanata Yari Ba
Damfar
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    CMG Ya Gudanar Da Babban Taron Masu Kirkirar Manyan Shirye-Shirye Da Fina-Finai
  • Sulaiman
    Tsohon Sanatan Gombe, Bayero Nafada, Ya Fice Daga PDP Bayan Ganawa da Shugabannin APC
  • Sulaiman
    Tsaka mai wuyar Infantino da Koma bayan mulkin yamma
  • Sulaiman
    Abin Da Ake Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin” Da Aka Yanke Wa Sin Na Kashin Kanta Ba Shi Da Wani Amfani

MASU ALAKA

Tsohon Sanatan Gombe, Bayero Nafada, Ya Fice Daga PDP Bayan Ganawa da Shugabannin APC
Manyan Labarai

Tsohon Sanatan Gombe, Bayero Nafada, Ya Fice Daga PDP Bayan Ganawa da Shugabannin APC

July 14, 2026
Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda 3, Sun Ƙwato Makamai A Sakkwato
Manyan Labarai

Sojoji Sun Daƙile Harin ISWAP A Borno

July 14, 2026
Na Yi Tsayin-daka Domin Cika Alƙawarin Ƙasata Nijeriya
Rahotonni

Na Yi Tsayin-daka Domin Cika Alƙawarin Ƙasata Nijeriya

July 14, 2026
Next Post
Me Ya Sa Sin Ta Zama Kasar Da Kasa Da Kasa Suka Fi Maida Hankali Kanta?

Me Ya Sa Sin Ta Zama Kasar Da Kasa Da Kasa Suka Fi Maida Hankali Kanta?

LABARAI MASU NASABA

CMG Ya Gudanar Da Babban Taron Masu Kirkirar Manyan Shirye-Shirye Da Fina-Finai

CMG Ya Gudanar Da Babban Taron Masu Kirkirar Manyan Shirye-Shirye Da Fina-Finai

July 14, 2026
Tsohon Sanatan Gombe, Bayero Nafada, Ya Fice Daga PDP Bayan Ganawa da Shugabannin APC

Tsohon Sanatan Gombe, Bayero Nafada, Ya Fice Daga PDP Bayan Ganawa da Shugabannin APC

July 14, 2026
ADC Ta Nemi A Binciki Nafiu Bala Bayan INEC Ta Ƙaryata Iƙirarinsa

ADC Ta Nemi A Binciki Nafiu Bala Bayan INEC Ta Ƙaryata Iƙirarinsa

July 14, 2026
Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda 3, Sun Ƙwato Makamai A Sakkwato

Sojoji Sun Daƙile Harin ISWAP A Borno

July 14, 2026
Na Yi Tsayin-daka Domin Cika Alƙawarin Ƙasata Nijeriya

Na Yi Tsayin-daka Domin Cika Alƙawarin Ƙasata Nijeriya

July 14, 2026
Tsaka mai wuyar Infantino da Koma bayan mulkin yamma

Tsaka mai wuyar Infantino da Koma bayan mulkin yamma

July 14, 2026
“Buhari Ya Taɓa tambaya Ta Mutane Nawa Na Kashe Saboda Yawan Azumin Dana Ke Yi”

“Buhari Ya Taɓa tambaya Ta Mutane Nawa Na Kashe Saboda Yawan Azumin Dana Ke Yi”

July 14, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Ce Za A Gurfanar Da Tubabbun ’Yan ta’addan Da Suka Sake Aikata Manyan Laifuka

Gwamnatin Tarayya Ta Ce Za A Gurfanar Da Tubabbun ’Yan ta’addan Da Suka Sake Aikata Manyan Laifuka

July 14, 2026
Tinubu Ya Gana da Gwamnan Kwara Bayan Harin Ta’addanci Da Ya Yi Ajalin Sama Da Mutane 160

Kyawawan Manufofin Buhari Za Su Ci Gaba Da Yi Wa ’Yan Nijeriya Tasiri – Tinubu

July 14, 2026
Abin Da Ake Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin” Da Aka Yanke Wa Sin Na Kashin Kanta Ba Shi Da Wani Amfani

Abin Da Ake Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin” Da Aka Yanke Wa Sin Na Kashin Kanta Ba Shi Da Wani Amfani

July 13, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.