ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Damfari Masu Amfani Da Wayar Hannu Naira Biliyan 12.5 A Shekara 4

by Bello Hamza and Sulaiman
3 months ago
Damfar

Wani sabon bincike daga masana’antar PWC ya bayyana yadda aka damfari masu amfai da wayar hannu naira biliyan 12.5 a Nijeriya a cikin ‘yan shekarun da suka gabata tsakanin 2019 zuwa 2023), ta hanyar karuwar zamba ta intanet.

Wannan asarar kudi ta faru ne a tsakiyar gargadi daga hukumomin da ke kula da tsare-tsare da masana tsaro game da sabon barazanar laifukan intanet da fasahar sadarwa ta zamani (AI) ke haifarwa, wanda ke barazana ga yadda matakan kariya na yanzu ke aiki.

  • 2027: Ministocin Da Ake Tsammanin Za Su Yi Murabus Kafin Wa’adin Tinubu Na Ranar 31 ga Maris
  • ADC Ta Fara Sayar Da Fom Din Takara Kafin Babban Taron Jam’iyya

An fayyace wannan a cikin wani sabon bincike na sassa na PwC, wanda ke nuna zurfin matsala a tattalin arzikin zamani na kasar. Duk da cewa sadarwa ta zama ginshiki na ayyukan tattalin arzikin Nijeriya, kayan aikin sadarwar sun zama wurin farautar manyan kungiyoyin masu aikata laifukan zamba.

ADVERTISEMENT

Asarar da aka ruwaito ta hada da nau’ikan ayyukan laifi, ciki har da yaudaran musayar SIM, ziyarce-ziyarce na ‘phishing’, da zagon-kasa na yin koyi da wani wanda ke amfani da amincewar masu amfani da kudin hannu da ayyukan sadarwa.

A cikin rahoton PwC, kashi 59 cikin dari na masu amfani da bankuna ta intanet a Nijeriya sun fada cikin wannan damfara, wani yanayi da ke nuna cibiyoyin sadarwa na wayar hannu a matsayin muhimmiyar hanyar sadarwa don fadakarwar bankin hannu, sakonnin tabbatarwa, da hanyoyin biyan kudi na zamani a matsayin masu jan hankali ga masu aikata laifi.

LABARAI MASU NASABA

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

Haka kuma, masu ruwa da tsaki suna nuna damuwa a tsarin ayyukan wadannan masu zamba. Don haka, hadewar fasahar sadarwa ta zamani na kawo cikas ga ‘yan damfara na intanet yayin da kuma ke karfafa girman hare-harensu.

Kera muryar da AI ke bayarwa, yin ‘phishing’ da fasahar ‘deepfake’ suna karuwa wajen amfani da kauce wa ka’idojin tsaro wadada aka saba amfani da su, wanda ke sanya wahala ga talakawa su bambanta tsakanin masu ba da sabis na gaskiya da masu aikata mummunan abu.

A halin yanzu, kwararru sun yi kira ga gwamnatin tarayya ta dauki mataki mai tsauri, suna ba da shawarar kafa hukuma ta musamman ta yakar laifukan intanet wacce za ta hada gwiwa da NCC da kamfanin sadarwar tauraron Dan’adam na Nijeriya (NIGCOMSAT), da ofishin mai bai wa shugaban kasa shawara kan harkokin tsaron kasa (ONSA).

Wani babban jami’in kamfanin sadarwa, ya yi magana bisa sharadin rashin bayyana sunansa, ya ce, “Ba ma la’akari da kananan masu sata ba, mun fi mayar da hankali kan kungiyoyin masu tsara ayyukan zambar kudi da suke amfani da fasahar zamani don damfarar ‘yan Nijeriya.”

Ko da yake yanayin fasahar sadarwar zamani tana ci gaba da canzawa, yaki da damfara a bangaren sadarwa ya koma daga kawai kare masu amfani zuwa al’amari na tsaro na tattalin arzikin kasa, tare da hukumomi wanda a yanzu suka fadi-tashi wajen karfafa tsaro a iyakokin kasa daga karuwar laifuka.

Damfar
Bello Hamza
+ posts Bio
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Hijira 1448:Za A Samu Yalwar Tattalin Arziƙi A Nijeriya —Sheikh Muhajjadina
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    NPA Ta Samar Da Tashoshin Jiragen Ruwan Da Za Su Ƙarfafa Kasuwanci Da Ƙasashen Duniya – Dantsoho
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Gwanjon Kadarori: Kotun Daukaka Kara Ta Kori Karar Da Sani Sha’aban Ya Shigar
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Amfani Da Matar Soja Wajen Isar Da Sakon Bukata
Damfar
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu
  • Sulaiman
    Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani
  • Sulaiman
    Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100
  • Sulaiman
    Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

MASU ALAKA

‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta
Manyan Labarai

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

June 24, 2026
Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba
Labarai

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

June 24, 2026
An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi
Labarai

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

June 24, 2026
Next Post
Me Ya Sa Sin Ta Zama Kasar Da Kasa Da Kasa Suka Fi Maida Hankali Kanta?

Me Ya Sa Sin Ta Zama Kasar Da Kasa Da Kasa Suka Fi Maida Hankali Kanta?

LABARAI MASU NASABA

Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

June 24, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

June 24, 2026
Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

June 24, 2026
An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

June 24, 2026
Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

June 24, 2026
Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

June 23, 2026
Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

June 23, 2026
Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

June 23, 2026
Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

June 23, 2026
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

’Yansanda Sun Kama Mutane 57 Da Ake Zargi Da Ayyukan Ta’addanci A Adamawa

June 23, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.