ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, June 20, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Nemi Shugabanni Su Rungumi Tafarkin Adalci A Tsakanin Al’ummunsu

by Sulaiman
21 seconds ago
Nijeriya

Shugaban ƙungiyar Kyautal Pulaako Pulbe ta Jihar Nasarawa Alhaji Ibrahim Dare shi ne wanda ya yi wannan kiran ne a ranar Asabar ta makon da ya gabata a makarantar Firamare ta garin Gunki lokacin da aka rantsar Shugabannin ƙungiyar na Ƙaramar Hukumar ta Nasarawan Toto. Bugu da ƙari ya tunatar da su muhimmancin neman shawara daga wurin waɗanda suke shugaban ta, saboda ba komai ba ne za su aiwatar ba tare da tuntubar waɗanda suke jagoranta, ko kuma a tsakanin su ba.

Mutane 30 ne aka rantsar da Shugabannin ƙungiyar Kyautal Pulaako Pulbe ta ƙaramar Hukumar Nasarawaran Toto a ƙarƙashin jagorancin Usman Sodangi wanda shi ne Shugaban ƙungiyar na ƙaramar Hukumar.

Da yake jawabi Shugaban ƙungiyar Kyautal Pulaaku Pulbe na ƙaramara Hukumar Nasarawan Toto Usman Sodangi ya nuna jin daɗin sa danagane da Shugabancin ƙungiyar da aka ba shi, da kuma ɗaukar da lalkawarin zai tafiyar da harkar jagorancin ƙungiyar cikin gaskiya da riƙon amana, haka ne kowane daga cikin sauran Shugabannin ƙungiyar za su yi.

ADVERTISEMENT

Da yake  na shi jawabin Ko’odineta na Jihar Yusuf Abubakar wanda aka fisani da suna Kwamanda hamdala ce ya yi cewa Alhamdu lillahi sun samu babban ci gaba ƙwarai da gaske domin kuwa mutane sun fara gane muhimmancin ƙungiyar, ya kuma yi kira da Ahmed Sodangi da cewa ya yi biyayya ga waɗanda suke gaba da shi a Shugabancin da kuma sa haƙuri a dukkan hulɗoɗin da zai yi da mutane.

Shi ma Ardon Ara Idris Sulaiman bai bari an bar shi a baya ba  wajen ba  Shugaban ƙungiyar shawara in da ya ce ya san shi mutumin kirki ne ga kuma son gaskiya da riƙon amana amma a  wani lokaci abubuwa kan canza ta wajen amfani da shawarwarin da wasu za su bada, da ba na gaskiya ba, sai dai kawai waɗanda kan bada shawarwarin sun  son su kai shi zuwa idan ya kai ga shiga ba zai iya fitowa lafiya ba.

LABARAI MASU NASABA

Ƴan Bindiga Sun Tilasta Wa Ƙauyukan Sakkwato Biyan Sabon Haraji

Tattalin Arziƙin Ƙasa: Masana Sun Buƙaci Tinubu Ya Yi Hattara Da Shawarar IMF

Adalci
Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    Sin Na Kira Ga Al’ummun Kasa Da Kasa Da Su Himmatu Wajen Tallafawa Ayyukan Jin kai
  • Sulaiman
    A Duba Halin Da Masu Buƙata Ta Musamman Ke Ciki
  • Sulaiman
    Ƴan Bindiga Sun Tilasta Wa Ƙauyukan Sakkwato Biyan Sabon Haraji
  • Sulaiman
    Tattalin Arziƙin Ƙasa: Masana Sun Buƙaci Tinubu Ya Yi Hattara Da Shawarar IMF

MASU ALAKA

Ambaliyar Ruwa Ta Lalata Gidaje 14,940 A Sokoto
Rahotonni

Ƴan Bindiga Sun Tilasta Wa Ƙauyukan Sakkwato Biyan Sabon Haraji

June 20, 2026
IMF
Rahotonni

Tattalin Arziƙin Ƙasa: Masana Sun Buƙaci Tinubu Ya Yi Hattara Da Shawarar IMF

June 20, 2026
2027:Yadda Kuɗi Da Siyasar Uban-gida Suka Daƙile Hanƙoron Matasa
Rahotonni

2027:Yadda Kuɗi Da Siyasar Uban-gida Suka Daƙile Hanƙoron Matasa

June 20, 2026

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Nijeriya

An Nemi Shugabanni Su Rungumi Tafarkin Adalci A Tsakanin Al’ummunsu

June 20, 2026
Sin Na Kira Ga Al’ummun Kasa Da Kasa Da Su Himmatu Wajen Tallafawa Ayyukan Jin kai

Sin Na Kira Ga Al’ummun Kasa Da Kasa Da Su Himmatu Wajen Tallafawa Ayyukan Jin kai

June 20, 2026
Sojoji Sun Kashe Mayakan Boko Haram 6, Sun Kama Wasu A Borno

Sojoji Sun Ceto Mutane 22 A Jihar Sakkwato

June 20, 2026
A Duba Halin Da Masu Buƙata Ta Musamman Ke Ciki

A Duba Halin Da Masu Buƙata Ta Musamman Ke Ciki

June 20, 2026
Ambaliyar Ruwa Ta Lalata Gidaje 14,940 A Sokoto

Ƴan Bindiga Sun Tilasta Wa Ƙauyukan Sakkwato Biyan Sabon Haraji

June 20, 2026
IMF

Tattalin Arziƙin Ƙasa: Masana Sun Buƙaci Tinubu Ya Yi Hattara Da Shawarar IMF

June 20, 2026
Zulum Ya Ƙaddamar Da Gidajen Ƴan Gudun Hijira 100 A Sakkwato

Zulum Ya Ƙaddamar Da Gidajen Ƴan Gudun Hijira 100 A Sakkwato

June 20, 2026
Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace

June 20, 2026
Farashin Mai Na Iya Sauka Har Zuwa Dala $60 Kan Kowanne Ganga

Farashin Mai Na Iya Sauka Har Zuwa Dala $60 Kan Kowanne Ganga

June 20, 2026
Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu

Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu

June 20, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.