ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ana Samun Nasara A Yaƙi Da Cutar Fuka Da Kuturta A Jihar Zamfara

by Rabi'u Ali Indabawa
4 months ago
Zamfara

Shirin Kula da Cutar Tarin Fuka, Kuturta da Buruli Ulcer na Jihar Zamfara ya samu gagarumar nasara wajen gano cututtuka, kula da marasa lafiya da kuma rigakafi.

An bayyana wannan nasara ce a yayin taron bitar aiki na kowane kwata da aka yi da ƙungiyoyin ƙananan hukumomi a Fulbe Villa Hotel, Gusau, babban birnin Jihar Zamfara.

  • Zamfara: PDP Ta Yaba Wa Kotun Abuja Kan Nasarar Da Ta Samu
  • Gwamnatin Zamfara Ta Ɓullo Da Shirin Amfana Da Ma’adanai Ga Al’umma Jihar

Taron ya haɗa jami’an shirin, masu kula da tarin fuka a ƙananan hukumomi da sauran masu ruwa da tsaki domin nazartar ci gaba da kuma inganta ayyukan ba da lafiya.

ADVERTISEMENT

Kwamishinar Lafiya ta Jihar Zamfara, Nafisa Muhammad Maradun, ta ce shirin ya ƙara ƙaimi wajen neman masu cutar a dukkan matakan kula da lafiya, lamarin da ya kai ga samun kashi 99 cikin 100 na nasarar jinya da kuma rajistar kashi 100 cikin 100 ga duk marasa lafiyar da aka gano.

“Bayanan da muka tattara sun nuna ƙarin kashi 27 cikin 100 na gano sabbin masu cutar tarin fuka a shekarar 2025 idan aka kwatanta da 2024. Haka kuma, gano tarin fuka a cikin yara ya ƙaru da kashi 47 cikin 100 a wannan lokaci,” in ji Kwamishiniyar.

LABARAI MASU NASABA

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Shirin ya kuma raba motocin aiki da babura domin tallafa wa sa ido, bibiyar ayyuka da kuma wayar da kai a cikin al’umma, tare da gudunmawar masu tallafa wa shirin.

Dr. Nafisa Maradun ta ce ƙarfafa haɗin gwiwa da abokan hulɗa ya taimaka matuƙa wajen tabbatar da aiwatar da ayyukan shirin yadda ya kamata a faɗin jihar.

“Daga zangon uku na shekarar 2024 zuwa zangon biyu na 2025, an yi wa marasa lafiya 8,891 rajista domin jinya, inda 4,769 maza ne, yayin da 4,122 mata ne. Daga cikinsu, 8,802 sun warke kuma sun kammala jinyarsu, wanda ya nuna kashi 99 cikin 100 na nasarar jinya.

Adadin mutuwa ya tsaya a kashi 0.7 cikin 100, yayin da waɗanda suka daina jinya suka kai kashi 0.3 cikin 100,” in ji ta.

Kwamishinar ta ƙara da cewa a cikin wannan lokaci, an tantance mutum 404,098 domin cutar tarin fuka, inda 125,935 ake tunanin da yiwuwar za su ɗauki cutar, sannan 10,006 aka tabbatar da suna da cutar.

Zamfara
Rabi'u Ali Indabawa
+ postsBio
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    NSCDC Ta Cafke Mutum 10 Da Ake Zargi Da Satar Kayan Gwamnati Da Kuma Fashi A Kano
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Ƴansanda Su Ƙi Karɓar Cin Hancin Naira Miliyan 500 Daga Hannun Dillalin Miyagun Ƙwayoyi
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Ƙasashen DR Congo Uganda Da Sudan Sun Haɗa Kai Domin Yaƙar Ibola
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Zafin Rana Ya Yi Ajalin Mutum 16 A Indiya

MASU ALAKA

Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed
Labarai

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa
Labarai

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Next Post
Kasar Sin Ta Mika Ma’aikatan Wani Jirgin Ruwa 17 Da Ta Ceto Ga Kasar Philippines

Kasar Sin Ta Mika Ma’aikatan Wani Jirgin Ruwa 17 Da Ta Ceto Ga Kasar Philippines

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.