ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, September 10, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ana Samun Nasara A Yaƙi Da Cutar Fuka Da Kuturta A Jihar Zamfara

by Rabi'u Ali Indabawa
8 months ago
Zamfara

Shirin Kula da Cutar Tarin Fuka, Kuturta da Buruli Ulcer na Jihar Zamfara ya samu gagarumar nasara wajen gano cututtuka, kula da marasa lafiya da kuma rigakafi.

An bayyana wannan nasara ce a yayin taron bitar aiki na kowane kwata da aka yi da ƙungiyoyin ƙananan hukumomi a Fulbe Villa Hotel, Gusau, babban birnin Jihar Zamfara.

  • Zamfara: PDP Ta Yaba Wa Kotun Abuja Kan Nasarar Da Ta Samu
  • Gwamnatin Zamfara Ta Ɓullo Da Shirin Amfana Da Ma’adanai Ga Al’umma Jihar

Taron ya haɗa jami’an shirin, masu kula da tarin fuka a ƙananan hukumomi da sauran masu ruwa da tsaki domin nazartar ci gaba da kuma inganta ayyukan ba da lafiya.

ADVERTISEMENT

Kwamishinar Lafiya ta Jihar Zamfara, Nafisa Muhammad Maradun, ta ce shirin ya ƙara ƙaimi wajen neman masu cutar a dukkan matakan kula da lafiya, lamarin da ya kai ga samun kashi 99 cikin 100 na nasarar jinya da kuma rajistar kashi 100 cikin 100 ga duk marasa lafiyar da aka gano.

“Bayanan da muka tattara sun nuna ƙarin kashi 27 cikin 100 na gano sabbin masu cutar tarin fuka a shekarar 2025 idan aka kwatanta da 2024. Haka kuma, gano tarin fuka a cikin yara ya ƙaru da kashi 47 cikin 100 a wannan lokaci,” in ji Kwamishiniyar.

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Za Ta Rika Bai Wa Ɗalibai 100MB Na Data Kyauta Kullum

Sin Da Amurka Na Wanzar Da Mu’amala Game Da Shirin Ganawar Da Manyan Shugabannin Kasashen Biyu Za Su Yi A Bana

Shirin ya kuma raba motocin aiki da babura domin tallafa wa sa ido, bibiyar ayyuka da kuma wayar da kai a cikin al’umma, tare da gudunmawar masu tallafa wa shirin.

Dr. Nafisa Maradun ta ce ƙarfafa haɗin gwiwa da abokan hulɗa ya taimaka matuƙa wajen tabbatar da aiwatar da ayyukan shirin yadda ya kamata a faɗin jihar.

“Daga zangon uku na shekarar 2024 zuwa zangon biyu na 2025, an yi wa marasa lafiya 8,891 rajista domin jinya, inda 4,769 maza ne, yayin da 4,122 mata ne. Daga cikinsu, 8,802 sun warke kuma sun kammala jinyarsu, wanda ya nuna kashi 99 cikin 100 na nasarar jinya.

Adadin mutuwa ya tsaya a kashi 0.7 cikin 100, yayin da waɗanda suka daina jinya suka kai kashi 0.3 cikin 100,” in ji ta.

Kwamishinar ta ƙara da cewa a cikin wannan lokaci, an tantance mutum 404,098 domin cutar tarin fuka, inda 125,935 ake tunanin da yiwuwar za su ɗauki cutar, sannan 10,006 aka tabbatar da suna da cutar.

Zamfara
Rabi'u Ali Indabawa
+ postsBio
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Ƙungiya Ta Gudanar Da Zaɓen Sabbin Shugabanninta A Abuja
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Jihar Katsina Da UNICEF Sun Ceto Rayuwar Yara Ta Hanyar Samar Da Abinci Mai Gina Jiki
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Yadda Tinubu Ya Kashe Naira Biliyan 37.64 A Tafiye-tafiye
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Ta’addaci: Mutum 14,500 Sun Bace A Arewa Maso Gabas

MASU ALAKA

Gwamnatin Tarayya Ta Dakatar da Shirin Ƙara Kuɗin Jarabawar WAEC da NECO
Labarai

Gwamnatin Tarayya Za Ta Rika Bai Wa Ɗalibai 100MB Na Data Kyauta Kullum

September 10, 2026
Sin Da Amurka Na Wanzar Da Mu’amala Game Da Shirin Ganawar Da Manyan Shugabannin Kasashen Biyu Za Su Yi A Bana
Labarai

Sin Da Amurka Na Wanzar Da Mu’amala Game Da Shirin Ganawar Da Manyan Shugabannin Kasashen Biyu Za Su Yi A Bana

September 10, 2026
Sojoji Sun Ceto Fasinjoji Uku Da ‘Yan Bindiga Suka Harba A Filato
Manyan Labarai

Sojoji Sun Ceto Fasinjoji Uku Da ‘Yan Bindiga Suka Harba A Filato

September 10, 2026
Next Post
Kasar Sin Ta Mika Ma’aikatan Wani Jirgin Ruwa 17 Da Ta Ceto Ga Kasar Philippines

Kasar Sin Ta Mika Ma’aikatan Wani Jirgin Ruwa 17 Da Ta Ceto Ga Kasar Philippines

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Dakatar da Shirin Ƙara Kuɗin Jarabawar WAEC da NECO

Gwamnatin Tarayya Za Ta Rika Bai Wa Ɗalibai 100MB Na Data Kyauta Kullum

September 10, 2026
Sin Da Amurka Na Wanzar Da Mu’amala Game Da Shirin Ganawar Da Manyan Shugabannin Kasashen Biyu Za Su Yi A Bana

Sin Da Amurka Na Wanzar Da Mu’amala Game Da Shirin Ganawar Da Manyan Shugabannin Kasashen Biyu Za Su Yi A Bana

September 10, 2026
Sojoji Sun Ceto Fasinjoji Uku Da ‘Yan Bindiga Suka Harba A Filato

Sojoji Sun Ceto Fasinjoji Uku Da ‘Yan Bindiga Suka Harba A Filato

September 10, 2026
Xi Zai Halarci Taron BRICS Karo Na 18 A Indiya

Xi Zai Halarci Taron BRICS Karo Na 18 A Indiya

September 10, 2026
Rodri Ya Nemi Afuwar Valencia Dangane Da Kalaman Da Yayi Akanta

Rodri Ya Nemi Afuwar Valencia Dangane Da Kalaman Da Yayi Akanta

September 10, 2026
Za A Gudanar Da Taron Koli Na Shugabannin Harkokin Masana’antu Da Cinikayya Na APEC Na 2026 A Shenzhen

Za A Gudanar Da Taron Koli Na Shugabannin Harkokin Masana’antu Da Cinikayya Na APEC Na 2026 A Shenzhen

September 10, 2026
Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Sabbin Kayan Yaƙi Domin Yaƙi Da Ta’addanci

Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Sabbin Kayan Yaƙi Domin Yaƙi Da Ta’addanci

September 10, 2026
Xi Ya Bukaci A Kara Azamar Dakile Aukuwar Muggan Hadurra Sakamakon Aukuwar Gobara A Wani Jirgin Ruwan Dakon Kayayyaki

Xi Ya Bukaci A Kara Azamar Dakile Aukuwar Muggan Hadurra Sakamakon Aukuwar Gobara A Wani Jirgin Ruwan Dakon Kayayyaki

September 10, 2026
Zamfara

Jerin Bankuna 32 Da Aka Amince Su Sayar Da Hannun Jarin Matatar Dangote

September 10, 2026
Zamfara

Uganda Za Ta Fara Fitar Da Man Fetur Zuwa Ƙasashen Waje

September 10, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.